Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco
Published: February 3, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Morocco ta kwashe mutane fiye da dubu hamsin daga birnin Kasar el-Kabir, kusan rabin mazauna birnin sakamakon barazanar ambaliyar ruwa, biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwariya da aka yi makonni ana yi a yankin, kamar yadda kafofin yada labaran kasar suka fada jiya Litinin.

“Birnin ya zama kufayi,” kamar yadda mazauna garin Hicham Ajttou ya gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters, ta woyar tarho. “Kasuwanni da kantuna duka suna rufe, kuma galibin mazauna birnin walau sun bari gari bisa radin kansu, ko kuma an kwashe su.”

Cikin wasu dalilai da suka haddasa ambaliyyar ruwan da jami’an kasar suka bayar harda sako ruwa daga madatsan ruwa da bashi da nisa da birnin wanda ya cika makil.

Sojojin kasar sun tura wata tawagar mayaka da suka kware ta fuskar ayyukan ceto, da manyan motoci da kwararru ta fuskar kiwon lafiya, wadanda suke taimakawa a ayyuakn ceto da motocin da za’a kwashe su da su.

Ruwan sama kamar da bakin kwarya, ya kawo karshen fari na shekaru bakwai da kasar ta fuskanta.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka
Next Post: Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya

Karin Labarai Masu Alaka

Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango Afrika
Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya Afrika
Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku Labarai
Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7 Afrika
Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha Afrika
Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516 Afrika
  • Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran Sauran Duniya
  • ‘Yan Sanda A Jihar Gombe Sun Karyata Kona Gidan Nafiu Bala Afrika
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar Labarai
  • Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa Afrika
  • Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a Amurka
  • Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.