Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas
Published: January 27, 2026 at 10:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tanzania tace ta na sa ran nan da watan Yunin bana, zata rattaba hanu kan yarjejeniyar gina tashar iskar gas da zai ci kudi dala bilyan 42, aikin wadda ya tsaya a baya, wani jami’in kasar ya fada ranar litinin cewa, ana sa ran tashar ta fara aiki ckin shekaru takwas masu zuwa.

Kamfanonin Equinor, da shell sune manya da suke da hanu wajen tafiyar tashar, wadda ake sa ran gano iskar gas da yawansa ya kai galan ko ma’aunin gas fiye da trillion 47. Haka nan kamfanonin Exxon Mobil, da Pavillion, da Medco, tare da kamfanin harkokin mai na kasar Tanzania duka suna da hanun jari a ciki.

An tsaida aikin ne a baya, saboda gwamnati ta kuduri aniyar sauya fasalin kudi a yarjejeniyar da aka kulla.

Tare da irin wannan tashar a kasar Mozambique idan suka fara aiki, za su maida gabashin nahiyar Afirka a zaman babbar tashar samar da makamashin gas ga yankin Asia.

Idan aka kammala aikin gina tashar, jami’an kasar Tanzania suka ce ana sa ran zai samar da ayyukan yi ga mutane sama da dubu dari.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC
Next Post: Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Spain Ta Rufe Sararin Saman Kasar Amurka
Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026 Afrika
Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516 Afrika
Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure Amurka
  • Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP Labarai
  • Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
  • Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Labarai
  • Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram Najeriya
  • Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai Labarai
  • Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama Labarai
  • Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin Kudade Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.