Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka
Published: January 27, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta MDD tace ana fargabar daruruwan ‘yan gudun hijira ne suka halaka, ko ba’a San inda suke ba, sakamakon nutsewar wasu jirage a tekun Meditarrenean, a cikin kwanaki 10 da suka wuce dalilin mummunar yanayi cikin teku, kamar yadda hukumar ta fada ranar Litinin.

“Sai dai tayiwu adadin wadanda suka halaka ya haura haka, wadda yake kara nuni da cewa wannan hanyar itace mafi hadari a duk fadin duniya da ‘yan gudun hijira suke bi, inji hukumar ta MDD.

Yara tagwaye ‘yan mata biyu suna daga cikin wadanda aka tabbatar da mutuwar su a Lampedusa a Italiya, bayan wani kokarin ceto kan wani jirgin ruwa da ya taso daga Tunisia. Sanyi ne ya kashe ‘yaran tare da wani mutum, kamar yadda uwar ‘yaran daga kasar Guinea wacce ta tsira, ta fada, inji hukumar ta MDD.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas
Next Post: Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure

Karin Labarai Masu Alaka

Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi Afrika
Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka Amurka
Shugabar Hamayya A Venezuela Ta Gana Da Paparoma Leo Amurka
Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka Afrika
‘Yan Tawayen Houthi Sunkai Hari Isra’ila Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon Wasanni
  • Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq Afrika
  • Yakin Rasha Da Ukrain Babban Kalubale Ne Ga Kasashen Turai Labarai
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka
  • Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere Labarai
  • Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin Afrika
  • Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.