Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027 Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika

Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
Published: April 29, 2026 at 1:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yau Laraba matasan gidan Professor Isa Ali Pantami da suka hada mishi fiye da Naira miliyan sittin (N60,000,000) kudin siyan form din tsayawa takara sun cika burinsu na siyan form din.

Idan baku manta ba a ranar Jumma’a da ta gabata Matasan da Professor Isa Ali Ibrahim (Pantami), CON, PhD, yayi silar taimakon rayuwarsu da masoyanshi suka kudiri aniyar saya mishi form din tsayawa takarar Gwamnan jihar Gombe a kokarin matasan na maida halaccin taimakonsu da Professor Isa Ali Pantami yayi a rayuwarsu.

Wannan dalilin yasa matasan suka kafa kwamitin gaggawa a tsakaninsu ba tare da wani ya saka su ba, inda a cikin kwanaki biyu kacal suka hada fiye da Naira miliyan sittin (N60,000,000) kudin da ya zarce na iya siyan form din.

Dukkannin mutanen da suka bada gudummuwarsu babu wanda aka saka ya bayar kowa radin kanshi

Wannan yake kara nunawa duniya cewa Majidadin Daular Usmaniyya ya kafa matasa da ayyukan yi a damar da ya samu.

A yau Laraba wakilan wasu daga cikin matasan suka je inda ake saida form din, suka cika burinsu na siyawa Malam Isa Ali Pantami form din kamar yadda suka kudiri aniya.

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
Next Post: Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark

Karin Labarai Masu Alaka

Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki Najeriya
Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru Afrika
NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026 Najeriya
Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026, Labarai
Shugaba Trump Yace Amurka Zata Janye Yaki Da Iran Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
  • Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
  • Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka Amurka
  • An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu Afrika
  • Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya Labarai
  • Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Afrika
  • An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda Siyasa
  • Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin Afrika
  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.