Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe Afrika
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai Afrika
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi Afrika

An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon
Published: March 17, 2026 at 4:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Canada, da Faransa, da Jamus, da Italiya, jiya Litinin sukayi kira cewa tilas Isra’ila ta kaucewa “matakin tura sojoji cikin Lebanon,” saboda zai haifarda mummunar sakamako kan zamantakewa, kamar yadda suka fada a cikin wata sanarwa ta hadin guiwa da suka fitar.

An jefa Lebnnon cikin yakin na gabas ta tsakiya ne ranar 2 ga watan Maris, bayan da kungiyar Hezbollah da take samun goyon baya daga Iran ta kaiwa Isra’ila hari.

Kungiyar tace ta dauki matakin ne da nufin daukar fansar kashe shugaban addinin Iran Ayatollahi Ali Khameni, wanda aka kashe a ranar farko na fara yakin da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran.

A martanin da Isr’ila ta dauka ya halaka mutane fiye da 880, ya tilastawa mutane milyan daya barin mullahan su, yayinda mutane dubu dari da talatin suke zaune a sansanoni, kamar yadda hukumomi a Lebanon suka fada. Isra’ila tace wadannan mutane da aka raba da mullahansu a Lebanon, ba za su koma gidajen su ba, har sai ta sami tabbacin al’umarta suna zaune lafiya.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran
Next Post: Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri

Karin Labarai Masu Alaka

Sojin Saman Najeriya Sun Lalata Sansanonin ‘Yan Ta’adda Afrika
Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci Afrika
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu Afrika
Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya Amurka
Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin Spain Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin Azumi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • Tsananta Hukunci Ga Masu Fyade Kan Takaita Cin Zarafin Yara Labarai
  • Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran Ba Afrika
  • Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara A Gombe Ta Kuduri Aniyar Kare Al’umma Afrika
  • Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa Labarai
  • Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.