Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya
Published: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban sakataten MDD, Antonio Guterres, ya bayyana kawo karshen yin aiki da Yarjejeniyar Takaita Makaman Nukiliya a tsakanin Amurka da Rasha a zaman wani mawuyacin lokaci mai hatsari ga duniya, yana mai kira ga kasashen biyu da su gaggauta kulla wata sabuwar yarjejeniyar da zata maye gurbinta.

Yarjejeniyar, wadda aka fi sani da lakabinta na NEW START, ta kare aiki dazun nan da misalin karfe 6 na safiyar Najeriya, kuma ta takaita adadin kundojin nukiliyar da Rasha da Amurka zasu iya girkawa, da kuma yawan makamai masu linzami na doron kasa ko wadanda ake jigilarsu a jiragen karkashin ruwa da zasu iya dana ma makaman nukiliya.

Guterres yace a karon farko cikin shekaru kusan 50, duniya tana fuskantar zama cikin yanayin da babu wani shirin da ya takaita irin makaman nukiliyar da Rasha da Amurka zasu iya girkawa. Yace wadannan kasashe biyu sune suka mallaki kusan dukkan makaman nukiliyar da ake da su a duniya.

Amurka, Labarai

Post navigation

Previous Post: Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman
Next Post: Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi Afrika
Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu Afrika
SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne Labarai
Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba Afrika
Ansamu Girgizar Kasa A Kasar Taiwan Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja Najeriya
  • Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro Najeriya
  • Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga Afrika
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
  • Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki Tsaro
  • Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi Afrika
  • Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana Afrika
  • Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.