Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe Afrika
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai Afrika
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi Afrika

Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni
Published: March 23, 2026 at 7:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Chad ta fara sauyawa ‘yan gudun hijira dake sansanin iyakar ta da kasar Sudan matsuguni, yayin da take shirin aikewa da sojoji wajen don dakile hare-hare da ake kawo musu daga makwabtan nasu, kamar yadda wani jami’in kula da ‘yan gudun hijira na kasar ya shaidawa kamfanin dillancin labari na Reuters.

A makon da ya gabata, shugaban kasar Chadi Mahamat Idriss Deby ya umarci sojoji da su shirya daukan fansa bayan da wani hari na jirgi mara matuki na drone daga Sudan ya kashe musu mutane 17, ciki har da masu zaman makoki.

Za’a fara sauyawa ‘yan gudun hijira kimanin 2,300, wanda fiye da rabin su mata ne da yara, a cewar Saleh Tebir Souleymane, mai wakiltar hukumar kula da ‘yan gudun hijira na garin Tine, dake da iyaka da Sudan.

Afrika, Labarai, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya
Next Post: Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada

Karin Labarai Masu Alaka

Tashoshin Mai Basa Iya Loda Mai A Rasha Labarai
Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe Amurka
Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe Labarai
Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon Labarai
Fintiri: Zamu Maida Jihar Adamawa Sabuwar Duniya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Najeriya
  • Fintiri: Zamu Maida Jihar Adamawa Sabuwar Duniya Labarai
  • Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
  • Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya Amurka
  • Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wasanni
  • Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993 Labarai
  • ‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Majalisar Kwararrun Iran Ta Sanar Da Sabon Shugaban Addini Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.