Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa
Published: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojin Isra’iala sun kashe a kalla Palasdinawa 2, ciki har da yarinya karama, sannan suka jiwa wasu hudu raunuka, suma cikin su akwai yara, a wani hari na jirgin sama da suka kai Khan Younis, a kudancin zirin Gaza ranar Litinin, a cewar jami’ai a Nasser, babban asibitin birnin.

Sojojin Isra’ila sun ce sun kai harin ne a wani wuri da ke karkashin ikon Hamas, kuma suna da zummar ya fada kan wani mayakin Hamas da ke shirin kai farmaki kan sojojin Isra’iala a kudancin Gaza.

Isra’iala ta ci gaba da kai hare-hare ta jiragen Gaza, tun bayan da Amurka ta jagoranci yarjejeniyar tsagaita wuta a watan Octobar bara, Kasar Isra’ila ta ce tana kai hare-haren ne don dakile kai mata farmaki, da kuma lalata mata makamai.

 

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris
Next Post: Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu

Karin Labarai Masu Alaka

‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki Tsaro
Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha Afrika
Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji Amurka
Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata Labarai
Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno Najeriya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
  • Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi
  • ‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina
  • Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Sunayen Jakadu: Kungiyar CISLAC Ta Nemi A Janye Sunan Mr. Ayodele Oke Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi Afrika
  • Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen Waje Afrika
  • Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau Labarai
  • CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jirgin Sama Ya Fadi A Kano Labarai
  • NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026 Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.