Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan
Published: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Pakistan, akalla mayakan sakai 67 aka kashe Asabar, yayinda suke fafatawa da dakarun kasar, a wasu birane a fadin lardin Balochistan dake kudu maso yammacin kasar, kamar yadda wasu jami’an tsaro su hudu suka gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

An kashe ‘Yan sanda da wasu jami’an tsaro 10, da wasu farar hula su 11, a wani harin da mayakan sakan suka kai, inji daya daga cikin jami’an wanda yayi magana kan sharadin ba za’a ambaci sunansa ba. Haka nan jami’an ‘Yan sanda 24 sun jikkata.

Wannan harin yana zuwa ne kwana daya bayan da sojojin kasar suka bada sanarwar sun kashe mayakan sakai 41 a wani hari na daban da suka kai yankin na Balochistan, wadda yake kan iyakar kasar da Afghanistan da kuma Iran, Pakistan ta jima tana fama da ‘yan aware a yankin.

Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Next Post: Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro Tsaro
Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa Labarai
Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2 Sauran Duniya
Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni Afrika
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato Najeriya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas Ga Cinikin Nama A Kenya
  • Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa
  • Shugaba Trump Yace Amurka Takai Hari Kharg Tsibiri a Kasar Iran
  • MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan
  • Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira Labarai
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur Afrika
  • Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe Labarai
  • Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda Sanarwa Afrika
  • Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku Afrika
  • Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar Filato Labarai
  • ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.