Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

PDP Zata Karbi Mulki 2027 Inji Shugabannin Jam’iyar
Published: December 14, 2025 at 6:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin PDP sun nemi taimakon Obasanjo domin dawowar jam’iyyar kan mulki’ a 2027

Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Taminu Turaki, ya bayyana cewa ziyarar da ya kai wa tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta, Jihar Ogun, tare da wasu shugabannin jam’iyyar, na da nufin gabatar da sabbin shugabanni da kuma neman shawarwari gabanin zaben 2027.

Turaki ya ce sun nemi samun kwarin gwiwa da jagoranci daga Obasanjo, wanda ya bayyana a matsayin kwararren dattijo, domin karfafa jam’iyyar kafin manyan zabuka masu zuwa, ya kuma jaddada cewa PDP ta shirya tsaf domin karbar ragama a 2027.

Shugaban PDP ya bayyana cewa jam’iyyar na da yakinin lashe zabukan gwamna na Jihohin Ekiti da Osun, inda ya ce hakan zai nuna cewa PDP na kan dawowa domin kwato mulki daga APC a 2027.

Siyasa

Post navigation

Previous Post: Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya
Next Post: Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido

Karin Labarai Masu Alaka

An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya Afrika
Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs) Labarai
Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa Siyasa
Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya Siyasa
Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja Labarai
Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni
  • An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
  • Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin
  • Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana Wasanni
  • Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida Labarai
  • Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga Labarai
  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango Labarai
  • Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru Afrika
  • Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026 Shirye-Shirye
  • An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.