Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa
Published: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump na Amurka ya fada jiya talata cewa, tayiwu Amurka ta kammala yakin Iran cikin makonni biyu zuwa uku.

“Zamu bar kasar nan bada jumawa,” Trump ya fadawa manema labarai a ofishin shugaban Amurka da ake kira Oval office, ya kara da cewa, zai iya kasancewa cikin mako biyu, ko mako biyu watakil uku.”

Wannan itace furuci shine karara da Trump ya bayyana anniyarsa na kawo karshen yakin na tsawon wata daya yanzu, mataki da ya sake fasalin yankin gabas ta tsakiya, ya kassara kasuwannin makamashi, kuma ya sauya alkiblar shugabancin sa na Amurka.

Shugaba Trump ya kara da cewa, Tehran bata bukatar ta kulla wata yarjejeniya da Amurka, domin kawo karshen yakin.

Maimakon haka, Trump yace sharadi ko bukatar kawo karshen yakin shine ganin an maida Iran cikin akurkin zamanin jahiliyyar ta yadda ba zata sake samun damar tunanin kera makaman Nukiliya ba.

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A Senegal
Next Post: Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu Afrika
Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu Afrika
Iran Zata Mayarwa Amurka Martani Amurka
Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi Afrika
Jama’ar Kasar Iran Sun Bayyana Goyon Baya Ga Ayatollah Mojtaba Khameni Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji Amurka
  • Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran Afrika
  • Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
  • Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika
  • Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe Labarai
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
  • Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi Najeriya
  • Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15 Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.