Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Published: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan asalin kasar Venezuela da suka yi kaura suka bazu kasashen da ke yankin kudancin Amurka, sun fara tunanin ko su koma gida tun bayan hambarar da shugaba Nicolas Maduro daga mulki, inda suke fatan za’a gabatar da zaben sabuwar gwamnati bisa tsarin demokradiya wadda zata magance rugujewar tattalin arzikin kasar.

A kalla Kashi 25 cikin dari na ‘yan kasar Venezuela sun yi kaura zuwa kasashen dake yankin kudanci Amurka, Caribbean, Spain da kuma kasar Amurka tun shekarar 2014, inda suka gujewa rushewar tattalin arzikin kasar da ta dogara da man fetur, sakamon rikon sakaina daga gwamnati.

Wani likita Juan Carlos Viloria, da ke zaune a kasar Colombia, kasar da ke dauke da mafi Yawan ‘yan gudun hijira daga Venezuela, ya ce ya na so, ya koma kasar sa, domin bada gudummawar sa wajen farfado da ita.

Amma kuma ci gaba da rike ragamar mulki da matamakiyar Nicolas Maduro, Delcy Rodriguez ke yi gam, da jin tsoron samun ci gaba da danniya daga gwamnati, da gurbacewar tattalin arziki, na sa mutane tsoron komawa. Ya kara da cewa mazauna arewa maso gabashin Colombia da yake aiki da su, sun lura akwai karin mutanen dake ratsowa cikin kasar daga Venezuela suyi aiki don su samu kudi, kafin abubuwa suyi sauki a Venezuela.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar
Next Post: Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark

Karin Labarai Masu Alaka

Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa Amurka
Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington Afrika
Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
Baitul Malin Amurka Zata Bawa Venezuela Da Cuba Damar Sayar Da Mai Amurka
Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai Amurka
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi Afrika
  • An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Najeriya
  • Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri Amurka
  • Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya Afrika
  • Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika
  • Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.