Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane
Published: January 16, 2026 at 10:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Libya zata gurfanar da wani dan kungiyar ‘yan ta’adda da ake zargin sa da hannu a wani kabari da aka gano gawawwakin mutane 25 don tuhumar sa da laifin fataucin mutane, a cewar ofishin Antoni janar na Libya ranar Jumu’a.

A shafin sa na Facebook, ofishin ya ce an aike wanda ake tuhumar zuwa kotu amma hukumomi sun samu hujjoji cewa ‘yan ta’addan sun shirya hijira da fataucin mutane kan hanyar da ta saba wa doka a birnin al-Kufra dake kudu maso gabashin Libya, da kuma birnin Ajdabiya da ke yankin gabashin kasar kuma Ofishin Antoni janar din be fadi sunan kungiyar ba.

Libya de ta kasance hanya babba da ‘yan gudun hijira ke amfani da ita wajen gujewa yaki da talauci a Afirka da Gabas ta Tsakiya.

Ba’a samu cikakken bayanin yadda masu hijirar su 21 suka rasa rayukan su ba, da kuma lokacin da suka rasu da lokacin da aka gano gawawwakin na su ba.

Ranar Juma’a ofishin Antoni janar na Libya  ya fitar da hotuna da ke nuna gawawwakin rufe cikin bakaken ledoji.

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Limamin Da Ya Ceci Kiristoci Lokacin Rikicin Addini A Jihar Filato Ya Rasu
Next Post: ‘Yan Kasar Cuba Sunyi Zanga Zanga A Ofishin Jakadancin Amurka

Karin Labarai Masu Alaka

‘Yan Sandan Birnin New York Sun Karyata Zargin Jefa Bom Ga Masu Zanga Zanga Amurka
Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran Amurka
‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano Afrika
Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci Amurka
Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya Siyasa
  • Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera Labarai
  • Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba Afrika
  • ‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja Labarai
  • Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu Labarai
  • ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana Afrika
  • Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.