Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman Amurka
Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar Afrika
Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda Sanarwa Afrika
Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
Wani Dan Bindiga Ya Harbi Dakarun Tsaron Cikin Gida Su Biyu A Washington DC Labarai

Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya
Published: March 16, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya
Published: March 16, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump BayaPublished: March 16, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Da dama daka cikin kasashe ‘yan kawancen Amurka sun yi watsi da kiran da shugaba Donald Trump yayi na su aike da jiragen yaki mashigin ruwa na Hormuz, abinda ya janyo suka daga shugaban na Amurka, wanda ya Zargi kasashen na yamma da nuna rashin godiya bayan shafe shekaru ana mara musu baya. Daga cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 16, 2026 at 8:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 16, 2026 at 8:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta TsakiyaPublished: March 16, 2026 at 8:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yanzu yaki tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran ya shiga mako na uku, ba tare da wata alama karara ta tsagaita shi ba, abinda yayi sanadiyyar rufe mashigin ruwa na Hormuz, inda ta nan ne ake jigilar Kashi 20 cikin 100 na man fetur da gas na duniya. Wannan yasa farashin man fetur da sauran makamashi…

Ci Gaba Da Karatu “Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato
Published: March 16, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato
Published: March 16, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar FilatoPublished: March 16, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Al’ummar kauyen Wanka dake karamar hukumar Kanam a Jihar Filato sun nemi hukumomi su kai musu dauki, bayan watsewarsu daga kauyen, biyo bayan kisan sojoji da ‘yan banga da ‘yan ta’adda suka yi a karshen makon jiya. Garin Wanka, wanda ke yankin Garga a karamar hukumar Kanam a jihar Filato, na makwabtaka da karamar hukumar…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu
Published: March 16, 2026 at 9:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu
Published: March 16, 2026 at 9:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola TinubuPublished: March 16, 2026 at 9:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Majalisar Kolin Harkokin addinin Musulunci a Najeriya kuma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya kai ziyara ga Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu a fadar Gwamnati dake Abuja ranar Lahadi. Mai ba Shugaban Kasa shawara kan harkokin yada labarai, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a wani sako da ya wallafa a…

Ci Gaba Da Karatu “Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Uncategorized

Boko Haram Ta Kai Hari Maiduguri Cikin Dare
Published: March 16, 2026 at 8:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 16, 2026

Posted on March 16, 2026March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Boko Haram Ta Kai Hari Maiduguri Cikin Dare
Published: March 16, 2026 at 8:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 16, 2026
Boko Haram Ta Kai Hari Maiduguri Cikin DarePublished: March 16, 2026 at 8:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 16, 2026

Da misalin ƙarfe 12:15am mazauna birnin Maiduguri su ka fara jin ƙarar fashewar wani abu mai kama da ƙarar bomb sabida ba bu wanda zai iya tabbatar wa amma daga bisani an hango jirgin Sojin saman Najeriya na shawagi a sararin samaniya. Bayan tuntubar wasu mazauna Maidugurin, sun shaida cewa ana kyautata zaton cewa hari…

Ci Gaba Da Karatu “Boko Haram Ta Kai Hari Maiduguri Cikin Dare” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga Kasar
Published: March 16, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga Kasar
Published: March 16, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga KasarPublished: March 16, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jagoran ‘yan adawar Uganda Bobi Wine ya ce ya bar kasar na wani dan lokaci bayan ya shafe watanni biyu yana boye sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a watan Janairu tsakanin shi da shugab Yoweri ‌Museveni, wanda ya dade yana mulkin kasar. Wine, wanda ainihin sunansa Robert Kyagulanyi, ya ki amincewa da sakamakon…

Ci Gaba Da Karatu “Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga Kasar” »

Afrika, Labarai, Siyasa

Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A Congo
Published: March 16, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A Congo
Published: March 16, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A CongoPublished: March 16, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Jamhuriyar Congo an kada kuri’a a zaben shugaban kasa ranar Lahadi, wanda ake sa ran zai tsawaita wa’adin mulkin shugaba Denis Sassou Nguesso, daya daga cikin shugabannin Afirka da suka fi dadewa akan karagar mulki, duk kuwa da cewar mutane basu fito da yawaba don kada kuri’unsu. Sassou na fuskantar wani kalubale daga abokan…

Ci Gaba Da Karatu “Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A Congo” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai
Published: March 16, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai
Published: March 16, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin MaiPublished: March 16, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsadar Farashin man fetur na iya tsawaita, yayin da yakin Amurka da Isra’ila ya shiga mako na uku, lamarin da ke jefa ababen more rayuwa cikin hadari tare da rufe mashigin Hormuz a cikin matsala mafi girma a duniya. Hukumar kula da makamashi ta kasa da kasa jiya Lahadi ta ce sama da ganga miliyan…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai” »

Afrika, Amurka, Labarai, Siyasa, Tsaro

Akwai Bukatar Nazari Game Da Dangantakar Iran Da Kasashen Gulf
Published: March 16, 2026 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Bukatar Nazari Game Da Dangantakar Iran Da Kasashen Gulf
Published: March 16, 2026 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Bukatar Nazari Game Da Dangantakar Iran Da Kasashen GulfPublished: March 16, 2026 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dangantakar Iran da kasashen yankin Gulf, za ta bukaci yin nazari mai zurfi dangane da yakin da Amurka da Isra’ila ke yi kan Iran, tare da takaita karfin ikon kasashen ta yadda yankin zai samu ci gaba, in ji jakadan Tehran a Saudiyya jiya Lahadin. Ambasada Alireza Enayati da aka tambaye shi ko ya damu…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar Nazari Game Da Dangantakar Iran Da Kasashen Gulf” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe
Published: March 16, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe
Published: March 16, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo KarshePublished: March 16, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an Amurka da ke mayar da martani kan rashin tabbas na tattalin arziki kan hauhawar farashin man fetur, a ranar Lahadi sun yi hasashen cewa, yakin Amurka da Isra’ila zai kawo karshe nan da makwanni, kuma za a samu raguwar farashin makamashi, duk kuwa da ikirarin da Iran din ta yi na cewa tana nan…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 115 Next

Sabbin Labarai

  • Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin Maiduguri
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya
  • Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno
  • Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya
  • Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan Afrika
  • Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
  • Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
  • Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu Afrika
  • Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida Afrika
  • ECOWAS Da AU Sun Nuna Damuwa Kan Juyin Mulki A Guinea-Bissau Afrika
  • Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai Labarai
  • EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.