Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya
Da dama daka cikin kasashe ‘yan kawancen Amurka sun yi watsi da kiran da shugaba Donald Trump yayi na su aike da jiragen yaki mashigin ruwa na Hormuz, abinda ya janyo suka daga shugaban na Amurka, wanda ya Zargi kasashen na yamma da nuna rashin godiya bayan shafe shekaru ana mara musu baya. Daga cikin…
Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya” »

