Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika
Cutar Zazzabin Lassa Tayi Ajalin Mutum 1 Yayinda Mutane 11 Suka Kamu A Jihar Gombe Najeriya
An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin Afrika
Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe Labarai
Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara Afrika
Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar Afrika

Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel
Published: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Posted on September 6, 2026September 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel
Published: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026
Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin GumelPublished: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Gwamnan jihar Jigawa a Najeriya Malam Umar Namadi, ya amince da naɗin, Dakta Lawan Ahmed Muhammad Sani, a matsayin Sarkin Gumel na 17. Sakataren Gwamnatin jihar Jigawa, Malam Bala Ibrahim, ne ya sanar da naɗin ta cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu, inda ya ce naɗin ya biyo bayan shawarar da Majalisar Masu…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Hukumar Ruwa Ta Gombe Ta Horas Da Ma’aikatan Sashen Kasuwanci Kan Ka’idojin Aiki
Published: September 6, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Ruwa Ta Gombe Ta Horas Da Ma’aikatan Sashen Kasuwanci Kan Ka’idojin Aiki
Published: September 6, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Ruwa Ta Gombe Ta Horas Da Ma’aikatan Sashen Kasuwanci Kan Ka’idojin AikiPublished: September 6, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Samar da albarkatun Ruwa ta jihar Gombe, ƙarƙashin shirin NG-SURWASH, ta gudanar da horo ga ma’aikatan Sashen Ayyukan Kasuwanci na hukumar kan Ka’idojin Gudanar da Aiki (Standard Operating Procedures – SOPs). An gudanar da horon ne da nufin inganta hanyoyin tattara kuɗaɗen shiga, kyautata hulɗa da masu amfani da ruwa, da kuma inganta yadda…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Ruwa Ta Gombe Ta Horas Da Ma’aikatan Sashen Kasuwanci Kan Ka’idojin Aiki” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i

Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A Gombe
Published: September 6, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Posted on September 6, 2026September 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A Gombe
Published: September 6, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026
Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A GombePublished: September 6, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Majalisar Malaman Yarbawa a Gombe, wato Yoruba Council of Ulama Gombe Nigeria, YCUGN, ta bayyana alhini da jimami bisa rasuwar Babban Limamin Ƙungiyar Nuruddeen Society of Nigeria, reshen Jihar Gombe. A cikin saƙon ta’aziyyar da Babban Sakataren majalisar, Sheikh Alfa Okegbemiro Jamiu Okesola, ya sanya wa hannu a ranar 6 ga Satumba, 2026, majalisar ta…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

‘Yan Sanda Sun Haramta Amfani Da Drones Ba Tare Da Izinin NCAA Ba
Published: September 6, 2026 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda Sun Haramta Amfani Da Drones Ba Tare Da Izinin NCAA Ba
Published: September 6, 2026 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda Sun Haramta Amfani Da Drones Ba Tare Da Izinin NCAA BaPublished: September 6, 2026 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga Zainab Babaji a Jos Rundunar ‘yan sandan jihar Filato a Najeriya ta yi gargadi game da yadda wassu daidaikun jama’a da kungiyoyi ke amfani da na’urorin daukan hoto a sararin samaniya, wato drone, da wassu jirage marasa matuka ba bisa ka’ida ba: Rundunar ‘yan sandan jihar tace yin amfani da jirage marasa matuka, ba…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Haramta Amfani Da Drones Ba Tare Da Izinin NCAA Ba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Gombe Ta Zo Ta Biyu Wajen Aiwatar Da Shirin L-PRES
Published: September 5, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Zo Ta Biyu Wajen Aiwatar Da Shirin L-PRES
Published: September 5, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Zo Ta Biyu Wajen Aiwatar Da Shirin L-PRESPublished: September 5, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shirin Ƙara Ingancin Kiwo da Juriya na L-PRES a jihar Gombe ya ƙarfafa haɗin gwiwa da sabuwar Ma’aikatar Bunƙasa Kiwo ta jihar, domin ƙara inganta ayyukan da ake gudanarwa da kuma hanzarta aiwatar da ajandar Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ta sauya fasalin harkar kiwo a jihar. Mai Gudanar da Shirin L-PRES na jihar Gombe, Farfesa…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Zo Ta Biyu Wajen Aiwatar Da Shirin L-PRES” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Rikicin Aure: Albani Agege Ya Zargi Sheikh Gumi Da Boye Matarsa ‘Yar Morocco
Published: September 5, 2026 at 6:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 5, 2026

Posted on September 5, 2026September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Aure: Albani Agege Ya Zargi Sheikh Gumi Da Boye Matarsa ‘Yar Morocco
Published: September 5, 2026 at 6:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 5, 2026
Rikicin Aure: Albani Agege Ya Zargi Sheikh Gumi Da Boye Matarsa ‘Yar MoroccoPublished: September 5, 2026 at 6:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 5, 2026

Wani mazaunin jihar Kaduna kuma Shugaban tawagar Qausain Alhaji Nasiru Musa Idris (Albani Agege) ya zargi fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, da raba shi da matarsa ‘yar kasar Morocco, wadda ya ce ta kwashe kusan watanni 11 ba tare da ya samu damar tuntubarta ba. Nasir Albani Agege ya bayyana hakan ne…

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Aure: Albani Agege Ya Zargi Sheikh Gumi Da Boye Matarsa ‘Yar Morocco” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato
Published: September 5, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato
Published: September 5, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar  FilatoPublished: September 5, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga Zainab Babaji a Jos A kalla mutane 23 sun rasa ransu, wassu 143 da ake zargin sun kamu da cutar ta diphtheria a fadin jihar Filato, cikin makonni biyu da suka gabata. Kwamishinan lafiya na jihar Filato, Nicholas Baamlong ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Jos. A cewar Ba’amlong, gwamnatin jihar da…

Ci Gaba Da Karatu “Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Athletic Club Ta Doke Atlético Madrid 3-0, Julian Alvarez Ya Koma Wasa
Published: September 5, 2026 at 5:27 PM | By: Bala Hassan

Posted on September 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Athletic Club Ta Doke Atlético Madrid 3-0, Julian Alvarez Ya Koma Wasa
Published: September 5, 2026 at 5:27 PM | By: Bala Hassan
Athletic Club Ta Doke Atlético Madrid 3-0, Julian Alvarez Ya Koma WasaPublished: September 5, 2026 at 5:27 PM | By: Bala Hassan

Athletic Club ta lallasa Atlético Madrid da ci 3-0 a filin San Mamés, a wasan mako na hudu na La Liga. Nico Williams da Robert Navarro ne suka zura wa Athletic kwallaye biyu jim kadan bayan fara rabin lokaci na biyu, kafin Oihan Sancet ya ci ta uku a minti na 90. Bayan da kungiyarsa…

Ci Gaba Da Karatu “Athletic Club Ta Doke Atlético Madrid 3-0, Julian Alvarez Ya Koma Wasa” »

Wasanni

Jihar Filato Ta Rufe Makarantu Don Dakile Yaduwar Diphtheria
Published: September 5, 2026 at 4:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Filato Ta Rufe Makarantu Don Dakile Yaduwar Diphtheria
Published: September 5, 2026 at 4:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Filato Ta Rufe Makarantu Don Dakile Yaduwar DiphtheriaPublished: September 5, 2026 at 4:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Plateau ta umarci rufe dukkan makarantun firamare da sakandare, na gwamnati da masu zaman kansu a faɗin jihar, daga ranar Litinin, 7 ga Satumba, 2026, a matsayin matakin kariya daga yaɗuwar cutar Diphtheria. Gwamnatin ta ce an ɗauki matakin ne sakamakon samun wasu da ake zargin sun kamu da cutar a wasu ƙananan…

Ci Gaba Da Karatu “Jihar Filato Ta Rufe Makarantu Don Dakile Yaduwar Diphtheria” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman Lafiya
Published: September 5, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman Lafiya
Published: September 5, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman LafiyaPublished: September 5, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Network of Peace Journalists (NPJ) ta yaba wa Ofishin Jakadancin Jamus a Najeriya, Cibiyar Sasanta Rikicin Addinai (IMC) da Kotun Sasanta Rikici ta Jihar Kaduna (KDMDC), bisa shirya wani horo na kwanaki biyu kan Madadin Sasanta Rikici ba tare da zuwa kotu ba (ADR), wanda ya samu halartar sama da masu ruwa da tsaki…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman Lafiya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 175 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe Afrika
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara Afrika
  • Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran Amurka
  • Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci Afrika
  • Malaman Tsangaya A Gombe Sun Goyi Bayan Inuwa Yahaya Da Jamilu Gwamna Afrika
  • Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas Labarai
  • CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.