Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika
Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Afrika
‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya Afrika
FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika

Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
Published: May 25, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
Published: May 25, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman LafiyaPublished: May 25, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yayin da ake shirin gudanar da bikin Eid-el-Kabir na shekarar 2026, wasu shugabannin Kiristoci a Arewacin Najeriya sun fara aikewa da sakonnin taya murnar Sallah ga manyan malaman addinin Musulunci da al’ummar Musulmi a sassa daban-daban na duniya domin ƙarfafa zaman lafiya, haɗin kai da haƙurin zaman tare tsakanin mabiya addinai. Babban Faston Cocin Christ…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
Published: May 25, 2026 at 12:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
Published: May 25, 2026 at 12:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar SaudiyaPublished: May 25, 2026 at 12:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

NAHCON Ta Bukaci Mahajjata Su Sayi Dabbobin Hadaya Ta Cibiyoyin Da Aka Amince Da Su Kadai Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta yi kira ga dukkan maniyyatan Najeriya da ke gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026 da su tabbatar sun sayi dabbobin Hadaya kadai ta hanyar dandalin Nusuk Masar ko kuma cibiyoyin sayarwa da Hukumar…

Ci Gaba Da Karatu “Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
Published: May 25, 2026 at 7:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
Published: May 25, 2026 at 7:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11Published: May 25, 2026 at 7:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC bayan da ya samu jimillar kuri’u miliyan 10,999,162 a sakamakon zaɓen fidda gwani da aka tattara daga faɗin ƙasar nan, inda ya yi alƙawarin ci gaba da ƙarfafa gyaran tattalin arziƙi, tabbatar da ci gaba da kuma gina tubalin sabuwar…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
Published: May 24, 2026 at 6:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
Published: May 24, 2026 at 6:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta RasuPublished: May 24, 2026 at 6:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An shiga jimami a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood bayan rasuwar tsohuwar jarumar fina-finai, Wasika Ismail. Rahotanni sun tabbatar da cewa marigayiyar ta rasu bayan fama da rashin lafiya, lamarin da ya jawo alhini da ɗimuwa tsakanin ‘yan uwa, abokan aiki da masoyanta a faɗin ƙasar nan. Marigayiya Wasika Ismail ta kasance ɗaya daga…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
Published: May 23, 2026 at 6:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 23, 2026

Posted on May 23, 2026May 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
Published: May 23, 2026 at 6:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 23, 2026
Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen HausaPublished: May 23, 2026 at 6:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 23, 2026

Mahukuntan Ƙasar Saudiyya sun sanar da cewa za a fassara huɗubar ranar Arfa ta Hajjin shekarar 2026 zuwa harsuna 35 na duniya, ciki har da Hausa da Yarbanci daga Najeriya, domin bai wa miliyoyin Musulmai damar sauraron saƙonnin huɗubar cikin yarukan da suka fi fahimta. Shirin, wanda Hukumar Kula da Harkokin Addini ta Masallacin Harami…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
Published: May 23, 2026 at 5:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
Published: May 23, 2026 at 5:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026Published: May 23, 2026 at 5:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An samu wani babban gagarumin nasara a harkokin aikin Hajjin shekarar 2026 yayin da Hukumar Alhazain Najeriya (NAHCON) ta kammala jigilar alhazan Najeriya zuwa Ƙasar Saudiyya cikin nasara, inda aka yi jigilar alhazai sama da 40,000 cikin kwanaki 18 kacal. Wannan nasara ta sake tabbatar da irin kulawa da muhimmancin da Gwamnatin Shugaban Ƙasa, Bola…

Ci Gaba Da Karatu “An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
Published: May 23, 2026 at 3:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
Published: May 23, 2026 at 3:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A GombePublished: May 23, 2026 at 3:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress da aka gudanar a Jihar Gombe State. Da yake sanar da sakamakon zaben, jami’in tattara kuri’u na zaben fidda gwani na shugaban kasa na APC a jihar, Gwamna Inuwa Yahaya, ya ce Shugaba Tinubu ya samu…

Ci Gaba Da Karatu “Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna
Published: May 23, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna
Published: May 23, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar GwamnaPublished: May 23, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC a jihar Bauchi ta bayyana tsohon gwamnan jihar, Mohammed Abdullahi Abubakar, a matsayin ɗan takararta na gwamna a zaɓen shekarar 2027, bayan nasarar da ya samu a zaɓen fidda gwani da jam’iyyar ta gudanar. An sanar da sakamakon zaɓen ne da sanyin safiyar Asabar daga bakin shugaban kwamitin gudanar da zaɓen fidda gwani…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta
Published: May 22, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta
Published: May 22, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance TaPublished: May 22, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masana harkokin lafiya a jihar Gombe sun kara jaddada bukatar wayar da kai, gano cutar jijjiga ko taune-taune da wuri da kuma inganta ayyukan kula da lafiyar mata masu juna biyu domin rage mace-macen iyaye mata da jarirai da ke da alaka da cutar. Gangamin wayar da kan wanda kwararru daga Asibitin koyarwa na tarayya…

Ci Gaba Da Karatu “Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya

Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani
Published: May 22, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani
Published: May 22, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda GwaniPublished: May 22, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC a jihar Yobe ta bayyana Alhaji Baba Malam a matsayin wanda ya lashe zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar bayan samun rinjayen kuri’u a zaben da aka gudanar domin fitar da dan takarar jam’iyyar a zaben shekarar 2027. Sakamakon zaben da aka sanar a zauren tattara kuri’u da ke Damaturu, babban birnin…

Ci Gaba Da Karatu “Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
  • Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu Sharruda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya Afrika
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta Wasanni
  • Umar Aliyu, Shugaban Magoya Bayan Wikki Tourist
    Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun Yabo Wasanni
  • Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.