Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika
Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani Afrika
Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci Afrika
Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato Afrika
Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu Afrika
Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai

Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Published: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Published: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa MakarantaPublished: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta sake jaddada ƙudirin ta na rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta, ta hanyar bullo da dabarun da za su inganta yawan ɗaliban da ke shiga makarantun gwamnati a dukkan matakan karatu. Kwamishiniyar Ilimi ta jihar, Mataimakiyar Farfesa Aishatu Umar Maigari, ta bayyana hakan ne a wani taron tuntubar masu…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Borno: An Yi Kwanton Bauna Kan Ayarin Ɗan Takarar Gwamna
Published: September 4, 2026 at 2:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Borno: An Yi Kwanton Bauna Kan Ayarin Ɗan Takarar Gwamna
Published: September 4, 2026 at 2:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Borno: An Yi Kwanton Bauna Kan Ayarin Ɗan Takarar GwamnaPublished: September 4, 2026 at 2:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata fashewa ta afku yayin da ake zargin mayakan Boko Haram sun kai hari kan ayarin ɗan takarar gwamnan jihar Borno na jam’iyyar APC, Engr. Mustapha Gubio. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a hanyar Gubio–Kareto–Damasak, lokacin da Gubio da tawagarsa ke dawowa Maiduguri a arewacin Najeriya An ce wata motar jami’an tsaro da…

Ci Gaba Da Karatu “Borno: An Yi Kwanton Bauna Kan Ayarin Ɗan Takarar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

NEDC Ta Karyata Bada Tallafin Karatun MSc Da Ke Yawo A Kafafen Sadarwa
Published: September 4, 2026 at 1:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NEDC Ta Karyata Bada Tallafin Karatun MSc Da Ke Yawo A Kafafen Sadarwa
Published: September 4, 2026 at 1:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NEDC Ta Karyata Bada Tallafin Karatun MSc Da Ke Yawo A Kafafen SadarwaPublished: September 4, 2026 at 1:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya (NEDC) ta musanta wani sako da ke yawo game da wani tallafin karatu na digirin MSc, inda ta bayyana bayanan a matsayin na bogi kuma ba tare da izinin hukumar ba. A cikin wata sanarwa, hukumar ta ce a halin yanzu ba ta karbar neman tallafin karatun MSc…

Ci Gaba Da Karatu “NEDC Ta Karyata Bada Tallafin Karatun MSc Da Ke Yawo A Kafafen Sadarwa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

ACReSAL Ta Tallafa Wa FMC Kumo, Ta Shuka Bishiyoyi Tare Da Gyara Magudanan Ruwa
Published: September 4, 2026 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ACReSAL Ta Tallafa Wa FMC Kumo, Ta Shuka Bishiyoyi Tare Da Gyara Magudanan Ruwa
Published: September 4, 2026 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
ACReSAL Ta Tallafa Wa FMC Kumo, Ta Shuka Bishiyoyi Tare Da Gyara Magudanan RuwaPublished: September 4, 2026 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shirin Agro-Climatic Resilience in Semi-Arid Landscapes (ACReSAL), ta hannun Jewel Environmental Initiative (JEI), ya gudanar da ayyukan kare muhalli da tallafawa harkokin kiwon lafiya a Asibitin Federal Medical Centre (FMC), Kumo, a jihar Gombe dake arewa maso Gabashin Najeriya Ayyukan sun hada da shuka bishiyoyi, gyaran da cire laka daga magudanan ruwa, da kuma bai…

Ci Gaba Da Karatu “ACReSAL Ta Tallafa Wa FMC Kumo, Ta Shuka Bishiyoyi Tare Da Gyara Magudanan Ruwa” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare Muhalli
Published: September 4, 2026 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare Muhalli
Published: September 4, 2026 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare MuhalliPublished: September 4, 2026 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hadakar kungiyoyin da ke fafutukar kare muhalli da yaki da sauyin yanayi guda 50 a jihar Kaduna Dake Najeriya ta kaddamar da shirin #Vote4Climate, inda ta fara kai ziyara ga ‘yan takarar siyasa gabanin babban zaben shekarar 2027. Kungiyoyin na kokarin ganin an mayar da batun sauyin yanayi da kare muhalli cikin muhimman abubuwan da…

Ci Gaba Da Karatu “Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare Muhalli” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

RSF Ta Nemi A Gaggauta Gano Dan Jarida Moussa Kaka Da Ya Bace A Yamai
Published: September 4, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on RSF Ta Nemi A Gaggauta Gano Dan Jarida Moussa Kaka Da Ya Bace A Yamai
Published: September 4, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
RSF Ta Nemi A Gaggauta Gano Dan Jarida Moussa Kaka Da Ya Bace A YamaiPublished: September 4, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Kare Hakkin ’Yan Jarida ta Duniya (RSF) ta bukaci hukumomin Nijar da su gaggauta gudanar da bincike domin gano inda fitaccen dan jarida Moussa Kaka yake, bayan da aka rasa jin duriyarsa tun ranar 31 ga Agusta, 2026. A cewar RSF, Kaka, wanda shi ne Darakta-Janar na gidan rediyo da talabijin na Radio Télévision…

Ci Gaba Da Karatu “RSF Ta Nemi A Gaggauta Gano Dan Jarida Moussa Kaka Da Ya Bace A Yamai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Sarakunan Gumel Da Zurmi
Published: September 3, 2026 at 5:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Sarakunan Gumel Da Zurmi
Published: September 3, 2026 at 5:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Sarakunan Gumel Da ZurmiPublished: September 3, 2026 at 5:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnonin Arewa, karkashin jagorancin Shugaban Northern Nigeria Governors’ Forum (NNGF) kuma Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, sun mika sakon ta’aziyya ga al’ummar Jihohin Jigawa da Zamfara bisa rasuwar Sarakunan Gumel da Zurmi. Gwamna Inuwa Yahaya ya bayyana rasuwar Mai Martaba Sarkin Gumel, Alhaji Ahmad Muhammad Sani II, a matsayin babban rashi ga Jihar Jigawa,…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Sarakunan Gumel Da Zurmi” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A Gombe
Published: September 3, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A Gombe
Published: September 3, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A GombePublished: September 3, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masarautar Kaltungo a jihar Gombe dake arewa maso Gabashin Najeriya ta karɓi baƙuncin wani taron yini ɗaya na daidaita ayyukan kiwon lafiya, wanda Gidauniyar Sultan Foundation for Peace and Development ta shirya tare da haɗin gwiwar Hukumar Bunƙasa Kula da Lafiya Matakin Farko ta jihar Gombe. Taron, wanda ya haɗa sabbin jami’an da aka ɗauka…

Ci Gaba Da Karatu “Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A Gombe” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

FIFA Ta Ba Da Goyon Bayanta Ga Gyaran Ƙwallon Ƙafa A Najeriya, Shehu Dikko Ya Gana Da Infantino
Published: September 2, 2026 at 7:48 PM | By: Bala Hassan

Posted on September 2, 2026 By Bala Hassan No Comments on FIFA Ta Ba Da Goyon Bayanta Ga Gyaran Ƙwallon Ƙafa A Najeriya, Shehu Dikko Ya Gana Da Infantino
Published: September 2, 2026 at 7:48 PM | By: Bala Hassan
FIFA Ta Ba Da Goyon Bayanta Ga Gyaran Ƙwallon Ƙafa A Najeriya, Shehu Dikko Ya Gana Da InfantinoPublished: September 2, 2026 at 7:48 PM | By: Bala Hassan

Gyaran Kwallon Najeriya Ya Samu Goyon Bayan FIFA Yayin da Shugaban NSC Shehu Dikko Ya Jagoranci Tawaga Zuwa Zurich Yunkurin sake fasalin harkokin ƙwallon ƙafa a Najeriya ya samu gagarumar dama bayan wata babbar ganawa tsakanin Hukumar Kula da Wasanni ta Ƙasa (NSC) da hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya, FIFA, a ranar Talata a hedikwatar…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA Ta Ba Da Goyon Bayanta Ga Gyaran Ƙwallon Ƙafa A Najeriya, Shehu Dikko Ya Gana Da Infantino” »

Wasanni

Rasuwar Tsohon Shugaban NUJ FCT, Osambedwan, Babban Rashi Ne — Ferfesa Alkali
Published: September 2, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasuwar Tsohon Shugaban NUJ FCT, Osambedwan, Babban Rashi Ne — Ferfesa Alkali
Published: September 2, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasuwar Tsohon Shugaban NUJ FCT, Osambedwan, Babban Rashi Ne — Ferfesa AlkaliPublished: September 2, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon mai ba da shawara kan harkokin siyasa ga tsohon Shugaban Ƙasar Najeriya Goodluck Jonathan kuma jigo a jam’iyyar APC, Farfesa Rufa’i Ahmed Alkali, ya yi jimamin rasuwar tsohon Shugaban Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), Reshen Babban Birnin Tarayya (FCT), Comrade Patrick Osertin Osambedwan. Farfesa Alkali ya bayyana rasuwar Osambedwan a matsayin babban rashi…

Ci Gaba Da Karatu “Rasuwar Tsohon Shugaban NUJ FCT, Osambedwan, Babban Rashi Ne — Ferfesa Alkali” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 … 175 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya Labarai
  • Rundunar ’Yan Sandan Bauchi Ta Kama Dattijo Kan Zargin Cin Zarafin Yarinya ’Yar Shekara 8 Afrika
  • Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026 Wasanni
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • Hawan Durba A Fadar Sarkin Zazzau Afrika
  • Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci Kiwon Lafiya
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
  • Farashin Zinari Yayi Tashin Gwauron Zabi Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.