Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai
Published: March 4, 2026 at 3:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin mai na Aramco mallakin gwamnatin Saudiyya na kokarin canza hanyar da yake bi wajen fitar da danyen man fetur zuwa tekun bahar maliya don kaucewa mashigin ruwa na Hormuz a cewar wasu majiyoyi a ranar Talata.

Saudiyya da sauran kasashen yankin tekun fasha masu arzikin man fetur sun kasa wucewa da tankunan man su ta mashigin ruwa na Hormuz tun bayan da Amurka da Isra’il suka kaiwa Iran hari.

An jingine daruruwan jirage a kowanne bangare na mashigin ruwa saboda taka tsantsan. Kamfanin Aramco na Saudiyya na neman ci gaba da fitar da mai yadda ya saba ta sauya hanya zuwa tashar gabar kogin bahar maliya dake Yanbu.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran
Next Post: Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi

Karin Labarai Masu Alaka

An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi Labarai
Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa Labarai
Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta Labarai
Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADC Labarai
Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Akwai Yiwuwar Iran Da Amurka Su Cimma Matsayar Dakatar Da Shirin Nukiliya Amurka
  • Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025 Labarai
  • Hukumomin Tsaron Kenya Sunce ‘Yan Kasar Suna Fafata Yaki Da Dakarun Rasha A Ukraine Afrika
  • Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya Afrika
  • Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A Kebbi Siyasa
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa Amurka
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.