Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito
Published: May 19, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanata Muhammadu Danjuma Goje yayi watsi da samakon zaben dake yawo inda yace bashida tushe, mara inganci ne.

Tsohon Gwamnan jihar Gombe kuma Sanata Mai ci Karo na hudu Danjuma Goje yace sakamakon zaben dake yawo bashida tushe balle madafa.

Goje dai shine Sanata mai wakiltar mazabar Gombe ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Wanda yake kan kujerar tun 2011.

A yayin da yake jawabi a madadin Sanatan Goje hadimin sa Alhaji Ahmed Isa Kashere, yace sakamakon zaben fidda gwani na yankin Akko da Yamaltu Deba da akayi a ranar Litinin basu kammala ba kuma ba’a sanar ba!

A yayin da ya zargi wasu gidajen jaridu da sabbin kafafen sada zumunta da yada labarin karya mara inganci.

Sanata Danjuma Goje yayi kira ga magoya bayan sa da yan jam’iyar da al’ummar mazabar sa dasu kwantar da hankalin su kuma suyi watsi da sakamakon zaben dake yawo bashida tushe kuma mara inganci.

Ya kara da cewa “A madadin Sanata Danjuma Goje ina shawartan al’ummar mazabar Gombe ta tsakiya wanda suka hada da kananan hukumomin Akko da Yamaltu Deba suyi watsi da wannan labarin kanzon kurege dake yawo daga makiya jam’iyar muta APC me daraja.

Bari mu kawar muku da shakku, muna masu tabbatar muku cewa har yanzu sakamakon zaben fidda gwani ba’a baiyana ba tukun na, saboda kamar yadda uwar jam’iya ta kasa ta tsara sakamakon zaben za’a fade sane a ofishin jam’iyar APC na Kasa dake Abuja.

Ya sake kira da masoya da magoya baya da al’umma baki daya da su kara hakuri sujira sanarwan sakamakon zaben a hukumance.

A matsayin sa na dattijo kuma mai gabatar da doka da oda, mai fada aji a jihar Gombe ya tsaya ne akan ra’ayin sa na bin ka’idodi da tsari sannan da kiyaye dokokin da jam’iyar APC ta gindiya

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
Next Post: NYSC – Sai An Gabatar Da Takardar NERD Kafin Shiga Bautar Ƙasa

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin Landan Afrika
Ko Meye Gaskiyar Rade-Radin Zanga-Zanga A Jos Dake Jihar Filato Labarai
Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru Afrika
Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran Afrika
Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka. Najeriya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Abun Da Kuke Buƙatar Sani Game Da Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka 2025 Wasanni
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025 Rediyo
  • Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya Afrika
  • Magungunan Cutar Kolera Sun Makale A Dubai Afrika
  • Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai Labarai
  • APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Najeriya
  • Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar India Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.