Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito
Published: May 19, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanata Muhammadu Danjuma Goje yayi watsi da samakon zaben dake yawo inda yace bashida tushe, mara inganci ne.

Tsohon Gwamnan jihar Gombe kuma Sanata Mai ci Karo na hudu Danjuma Goje yace sakamakon zaben dake yawo bashida tushe balle madafa.

Goje dai shine Sanata mai wakiltar mazabar Gombe ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Wanda yake kan kujerar tun 2011.

A yayin da yake jawabi a madadin Sanatan Goje hadimin sa Alhaji Ahmed Isa Kashere, yace sakamakon zaben fidda gwani na yankin Akko da Yamaltu Deba da akayi a ranar Litinin basu kammala ba kuma ba’a sanar ba!

A yayin da ya zargi wasu gidajen jaridu da sabbin kafafen sada zumunta da yada labarin karya mara inganci.

Sanata Danjuma Goje yayi kira ga magoya bayan sa da yan jam’iyar da al’ummar mazabar sa dasu kwantar da hankalin su kuma suyi watsi da sakamakon zaben dake yawo bashida tushe kuma mara inganci.

Ya kara da cewa “A madadin Sanata Danjuma Goje ina shawartan al’ummar mazabar Gombe ta tsakiya wanda suka hada da kananan hukumomin Akko da Yamaltu Deba suyi watsi da wannan labarin kanzon kurege dake yawo daga makiya jam’iyar muta APC me daraja.

Bari mu kawar muku da shakku, muna masu tabbatar muku cewa har yanzu sakamakon zaben fidda gwani ba’a baiyana ba tukun na, saboda kamar yadda uwar jam’iya ta kasa ta tsara sakamakon zaben za’a fade sane a ofishin jam’iyar APC na Kasa dake Abuja.

Ya sake kira da masoya da magoya baya da al’umma baki daya da su kara hakuri sujira sanarwan sakamakon zaben a hukumance.

A matsayin sa na dattijo kuma mai gabatar da doka da oda, mai fada aji a jihar Gombe ya tsaya ne akan ra’ayin sa na bin ka’idodi da tsari sannan da kiyaye dokokin da jam’iyar APC ta gindiya

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
Next Post: NYSC – Sai An Gabatar Da Takardar NERD Kafin Shiga Bautar Ƙasa

Karin Labarai Masu Alaka

Nada Jakadu Da Tinubu Yayi Sako Ne Ga ‘Yan-Arewa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Lumbala Shekaru 30 Bisa Laifin Cin Zarafi Labarai
Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota Labarai
Ganduje: Mun Janye Shirin Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano Najeriya
Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique Afrika
Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa Labarai
  • Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau Labarai
  • Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu Labarai
  • Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila Afrika
  • Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP Afrika
  • Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar Afrika
  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro Afrika
  • An Ga Watan Ramadan A Najeriya Da Nijar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.