Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake YakePublished: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Papa Roma Leo, ya fadawa kamfanin dilancin labarai na Reuters cewa zai ci gaba da suka kan dukkan wani matakin yaki, bayanda shugaba Donald Trump ya caccaki shugaban darikar katholika mai mabiya bilyan daya da milyan dari hudu a fadin duniya. A kalamai da yayi cikin jirginsa kan hanyar sa ta zuwa birnin Algiers, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz TakunkumiPublished: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce a jiya Lahadi rundunar ruwan Amurka za ta fara kakabawa mashigar ruwa ta Hormuz takunkumi, lamarin da ke ƙara tsananta rikicin bayan tattaunawa mai tsawo da Iran ta kasa haifar da yarjejeniya don kawo ƙarshen yaƙin, tare da jefa yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu cikin haɗari. Rundunar Tsakiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Tsaro

Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin NajeriyaPublished: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana fargabar mutuwar aƙalla mutane 200 bayan jiragen yaƙin sojin Najeriya sun kai hari a wata kasuwar ƙauye yayin da suke bin mayaƙan ƙungiyoyin masu tsattsauran ra’ayi a arewa maso gabashin ƙasar a daren Asabar, kamar yadda wani kansila na yankin da mazauna wurin suka bayyana a jiya Lahadi. Rundunar Sojin Sama ta Najeriya, yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar IranPublished: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron yace ya zanta da shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian, ya kuma jaddada masa muhimmancin lafa rikici yayin tattaunawar tsagaita wuta a Pakistan. Ba tabbacin ci gaba a tattaunawar sulhu A cikin mabanbantan rahotanni da kafafen yada labarai daga jami’ain a Amurka da Iran, ya nuna cewa kasashen biyu basuyi kusa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar PakistanPublished: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu tattaunawar sulhu daga Amurka da Iran sun gudanar da tattaunawa mafi muhimmanci a Pakistan domin yunkurin kawo Karshen yakin da suke tafkawa tsakanin su.Wannan itace tattaunawa mafi muhimmanci da aka taba yi tsakanin kasashen biyu tun bayan juyin juya hali na addini a Iran a shekarar 1979. Ana ci gaba da tattaunawar duk da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
Published: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
Published: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaciPublished: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata kotu a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja ta kama fiye da mutane 300 da alifin ta’addanci a ranar Jumu’a, a wani zaman kotu da aka shafe kwanaki hudu ana yi. An fara zaman sauraren karar a kotu ne ranar Talata, inda yawanci wadanda aka gurfanar suka amsa laifin da gwamnatin Najeriya ke tuhumar su…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
Published: April 12, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
Published: April 12, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban KasarPublished: April 12, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Djibouti Ismael Omar Guelleh ya sake lashe zaben kasar da aka gudanar a ranar Jumu’a da kaci 97.8 cikin dari na kuri’u, a cewar kafar yada labarai ta kasar a ranar Asabar. Wannan ya bashi damar sake rike ragamar mulkin kasar a karo na shida, inda Zai ci gaba da mulkin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar” »

Afrika, Labarai, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan YariPublished: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta bayyana samun nasarar daure mutum 386 daga cikin mutum 508 da ake tuhuma da laifukan ta’addanci a wata gagarumar shari’ar bai daya da aka gudanar. Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin kasar , Lateef Fagbemi (SAN), ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai ranar Juma’a. Ya bayyana cewa, Adadin Wadanda Aka…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
Published: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
Published: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa MugadishuPublished: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jiya jumma’a ne jirgin ruwa mai hakar mai daga Turkiyya mai suna Cagri Bey, ya isa gabar ruwa a Mogadishu, domin kaddamar da shirin hakar, wanda shine aikin hakar mai irinsa na farko da Somalia zata kaddamar na hako mai daga karkashin teku. Ministan makamashi na Turkiyya Alparslan Bayraktar, yace aikin wani sabon marra ne…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
Published: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
Published: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce GangaPublished: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai ya doshi dala dari kan ko wace gangar mai, saboda fargabar za’a fuskanci kassarawar mai daga Saudiyya, da kuma karancin mai da zai bi ta mashigin ruwa na Hormuz, duk da haka farashin man zai fadi sosai a farashinsa a mako mako, zuwa farashi da aka yi cikinsa cikin watan Yuni, ganin da…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 45 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar Afrika
  • Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya Amurka
  • Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya Labarai
  • Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka Amurka
  • Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000 Najeriya
  • Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro Najeriya
  • Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.