Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar Tsaro
Published: May 9, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar Tsaro
Published: May 9, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar TsaroPublished: May 9, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Najeriya da Amurka sun kulla yarjejeniyar kara zurfafa hadin gwiwa a fannin tsaro, yaki da ta’addanci da kuma tabbatar da zaman lafiya a yankin Yammacin Afirka. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Mai Taimakawa Shugaban Kasa kan Yada Labarai, Bayo Onanuga, ya fitar ranar Asabar, 9 ga watan Mayun 2026. Mai…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar Tsaro” »

Afrika, Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEP
Published: May 9, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEP
Published: May 9, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEPPublished: May 9, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar Lafiya ta jihar Gombe tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafin Duniya na Global Fund da Hukumar Yaƙi da Cutar Kanjamau ta Ƙasa, NACA, sun ƙaddamar da maganin rigakafin kamuwa da cutar HIV mai suna LENACAPAVIR ko kuma LEN PrEP, wanda ake yi wa mutum allura sau biyu kacal a shekara. An tsara wannan magani…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEP” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar FilatoPublished: May 9, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Operation ENDURING PEACE Ta Bankado Masana’antun Kera Makamai Ba Bisa Ka’ida Ba, Ta Kama Wadanda Ake Zargi a Jihar Filato Captain Chinonso Polycarp Oteh Jami’in Yada Labarai Joint Task Force Operation ENDURING PEACE ya bayyana cewa, Rundunar Quick Response Force ta Operation ENDURING PEACE a ranar Alhamis, 7 ga watan Mayun 2026, ta samu…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata
Published: May 8, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Posted on May 8, 2026May 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata
Published: May 8, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikataPublished: May 8, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Gwamnatin jihar Kano a Najeriya ta kafa wani kwamitin mutum 12 domin dawo da naira biliyan 1.8 da aka ce an cire ba bisa ƙa’ida ba daga albashin ma’aikatan gwamnati ta hannun kamfanonin bada lamuni masu zaman kansu. Haka kuma gwamnatin ta dakatar da duk wata sabuwar yarjejeniyar rance tsakanin ma’aikatan gwamnati da kamfanonin lamunin,…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato
Published: May 8, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Posted on May 8, 2026May 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato
Published: May 8, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026
Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A FilatoPublished: May 8, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Mummunan lamari na kisan mutane da lalata dukiyoyi a jihar Filato ya kasance da matukar damuwa ga al’ummar jihar dake hankoron samun mafita. Rahoton da wani komiti da gwamnatin jihar Filato ta kafa a shekara ta dubu biyu da ishirin da biyar, karkashin shugabancin Janar Nicholas Rogers ya bayyana cewa daga shekara ta dubu biyu…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na Biyu
Published: May 7, 2026 at 7:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na Biyu
Published: May 7, 2026 at 7:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na BiyuPublished: May 7, 2026 at 7:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis 7 ga watan Mayu ne, Mataimakin Shugaban Najeriya Kashim Shettima ya kaddamar da neman takarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a hukumance ga uwar jam’iyyar APC ta kasa. A wani gagarumin taro da aka gudanar a dakin taro na *Bola Ahmed Tinubu International Conference Centre* Mataimakin ya jagoranci mambobin jam’iyyar da suka hada da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na Biyu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina
Published: May 7, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina
Published: May 7, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A MadinaPublished: May 7, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Jin Dadin Alhazain Najeriya wato (NAHCON) ta ƙaddamar da gagarumin rukunin asibitoci a birnin Madina, domin tabbatar da lafiyar maniyyata a yayin aikin Hajjin bana. Asibitin ya ƙunshi sashen jiyya na maza da mata, dakin shan magani (Pharmacy), sashen kula da gaggawa (OPD), da kuma dakin likitoci da nas-nas. An shirya asibitin ne domin…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin Paris
Published: May 5, 2026 at 8:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin Paris
Published: May 5, 2026 at 8:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin ParisPublished: May 5, 2026 at 8:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana da manyan masu zuba jari na duniya a birnin Paris na ƙasar Faransa, inda ya jaddada aniyar gwamnatin sa na tabbatar da gaskiya, adalci, da kuma kiyaye ka’idojin kashe kuɗi. Shugaban ya kuma bayyana dalilan da suka sa aka aiwatar da garambawul ga tattalin arziki cikin gaggawa. A yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin Paris” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i

CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna
Published: May 5, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna
Published: May 5, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A KadunaPublished: May 5, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin yanzu, direbobin baburan adaidaita sahu (keke Napep) a birnin Kaduna sun fara numfasawa biyo bayan rungumar amfani da iskar gas (CNG) wanda ya rage musu radadin tsadar man fetur tare da dawo musu da ribar da suka dade suna nema suka rasa. Binciken da Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) ya gudanar ya…

Ci Gaba Da Karatu “CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC
Published: May 5, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC
Published: May 5, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADCPublished: May 5, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Akalla ‘yan majalisar wakilai 17 sun fice daga jam’iyyar ADC zuwa sabuwar jam’iyyar NDC, lamarin da aka sanar a zauren majalisar yayin zaman yau Talata. Majiyoyi sun rawaito cewa sauyin sheƙar tasu ya zo ne bayan manyan ‘yan siyasa biyu, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso, sun bar ADC zuwa NDC a ranar Litinin, abin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 51 Next

Sabbin Labarai

  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro Tsaro
  • Jirgin Ruwa Ya Kife A Yammacin Kasar Gambiya Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na Biyu Afrika
  • Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki Labarai
  • Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba Labarai
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna Afrika
  • Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa Najeriya
  • Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.