Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
Shugaban kasar Djibouti Ismael Omar Guelleh ya sake lashe zaben kasar da aka gudanar a ranar Jumu’a da kaci 97.8 cikin dari na kuri’u, a cewar kafar yada labarai ta kasar a ranar Asabar. Wannan ya bashi damar sake rike ragamar mulkin kasar a karo na shida, inda Zai ci gaba da mulkin da ya…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar” »

