Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe
Published: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe
Published: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin KasashePublished: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban sakataren kungiyar tsaro ta NATO Mark Rutte, yayi magana da wasu hukumomi na kasashe dake suke cikin kungiyar tsaro ta NATO cewa shugaba Trump yana son ganin shirye shirye kwarara cikin ‘yan kwanaki na kare mashigin ruwan Hormuz, kamar yadda wasu jami’an difilomasiyya uku daga turai suka gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters a…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil
Published: April 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil
Published: April 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST WudilPublished: April 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta sanar da shirin fara aikin gina babban rumbun samar da wutar lantarki ta hanyar hasken rana (solar minigrid) mai ƙarfin Megawatt biyu (2MW) a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote (ADUST) da ke Wudil, a Jihar Kano. ​Wannan aiki yana ɗaya daga cikin shirye-shiryen inganta wutar lantarki a…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Najeriya

Wani Alkali A Kotun Amurka Ya Dakatar Da Kudurin Shugaba Trump
Published: April 9, 2026 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Alkali A Kotun Amurka Ya Dakatar Da Kudurin Shugaba Trump
Published: April 9, 2026 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Alkali A Kotun Amurka Ya Dakatar Da Kudurin Shugaba TrumpPublished: April 9, 2026 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jiya laraba wani alkali a kotun tarayya ya ja burki ma gwamnatin shugaba Donald Trump a wani yunkurin da take yi na kawo karshen kariya ga ‘yan kasar Ethiopia su fiye da dubu 5, kariyar da ta ba su iznin zama tare da yin aiki a nan Amurka. Wannan hukunci da alkali Brian Murphy na…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Alkali A Kotun Amurka Ya Dakatar Da Kudurin Shugaba Trump” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ila
Published: April 9, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ila
Published: April 9, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ilaPublished: April 9, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Iran ta yi barazanar kai hare-haren ramuwar gayya a kan Isra’ila wadda ta yi luguden wuta babu kaukautawa jiya laraba a kan Lebanon, in da ta kashe daruruwan mutane. Iran ta ce a irin wannan yanayi, babu wata fa’ida ta yin tattanawar kulla yarjejeniyar zaman lafiya ta dindindin da Amurka. Wannan kashedin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ila” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara
Published: April 9, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara
Published: April 9, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin SaharaPublished: April 9, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban bankin duniya World Bank ya rage hasashensa na bunƙasar tattalin arziki ga yankin Afirka da ke kudu da hamadar Sahara a shekarar 2026, a wani rahoto da ya fitar a jiya Laraba, yana mai cewa tasirin yaƙin Iran na hana farfaɗowar tattalin arzikin yankin. Bankin yanzu na sa ran bunƙasar kashi 4.1% a 2026,…

Ci Gaba Da Karatu “Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba
Published: April 9, 2026 at 6:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba
Published: April 9, 2026 at 6:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace BaPublished: April 9, 2026 at 6:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump na amfani da kalmomin addinin Kirista domin ƙarfafa goyon bayansa kan yaƙin da ake ƙara nuna rashin goyon baya a kansa da Iran, a cewar masana addini da siyasa. An kuma ce shugabannin addinin Kirista masu wa’azi (evangelical) na ƙara yaɗa wannan saƙo daga mimbari, suna bayyana rikicin a matsayin gwagwarmaya…

Ci Gaba Da Karatu “An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka
Published: April 8, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka
Published: April 8, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da AmurkaPublished: April 8, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fargaba ta ƙaru duk da tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran Natsuwa da aka samu bayan tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ya sauya zuwa fargaba a ranar Laraba, yayin da rikici ke ci gaba da ƙamari a yankin, inda Israel ta kaddamar da hare-hare mafi girma zuwa yanzu kan Lebanon, sannan Iran ta kai…

Ci Gaba Da Karatu “Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki
Published: April 8, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki
Published: April 8, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da YakiPublished: April 8, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙasashen Amurka, Israel da Iran sun amince da tsagaita wuta na makonni biyu, an cimma yarjejeniyar ne biyo bayan shiga tsakani da Pakistan ta yi. Ana kuma sa ran jami’an Amurka da na Iran za su gana a ranar Juma’a domin tattauna hanyoyin samar da mafita ta dindindin. Duk da cewa Tehran da Washington sun…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku
Published: April 8, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 8, 2026

Posted on April 8, 2026April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku
Published: April 8, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 8, 2026
Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami TekuPublished: April 8, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 8, 2026

Rundunar sojojin KTK ta ce kasar KTA ta harba wani makami da ba a san irinsa ba ta kan teku daga gabar gabashin kasar a yau laraba, a bayan wani gwajin makamin da ta yi ranar talata. Tun da fari rundunar sojojin KTK ta ce ta gano harba wani makami mai linzami dake cin dogon…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku” »

Afrika, Labarai, Tsaro

An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya
Published: April 8, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya
Published: April 8, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Garkame Wani Babban Soja A Kasar AustraliyaPublished: April 8, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An garkame sojan da ya fi kowane soja a kasar Australiya samun lambobin yabo a gidan kurkuku, a yayin da lauyoyinsa suka kasa neman a yi belinsa bayan da aka kama shi bisa zargin aikata laifuffukan yaki. Kafofin labarai na Australiya sun ce jiya talata aka kama Ben Roberts-Smith mai shekaru 47 da haihuwa aka…

Ci Gaba Da Karatu “An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 3 4 5 … 45 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Najib Razak Zai Kara Shekaru 15 A Gidan Yari Saboda Cin Zarafin Kujerar Mulki Labarai
  • Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan Labarai
  • Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya Amurka
  • Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur Labarai
  • Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Lumbala Shekaru 30 Bisa Laifin Cin Zarafi Labarai
  • Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa Labarai
  • Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba Afrika
  • Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.