Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka
Published: April 4, 2026 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban wani bangaren Libya dake gabashin kasar, Khalifa Haftar, ya sayi jiragen yaki da basu da matuka wadanda alamu suka nuna kiran kasar China ne da kuma Turkiyya, kamar yadda wani bincike da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gano, duk da kudurin MDD wadda ya haramta sayar da makamai ga kasar mai gwamnati biyu a arewacin Afirka.

Hotuna da aka dauka da tauraruwar dan ‘Adam, sun nuna akalla jiragen drones uku a tashar jirage na soja dake Bengazi, mai tazarar mel 62 daga Begazin, da aka dauka daga watan Disemba zuwa yanzu. Wadanda babu bayanin saye ko kai su can.

An gani a fili wata na’ura shigen wacce ake yi wa irin wadan nan jiragen jagora da su zaune a fili.

Jiragen yaki marasa matuka sun taka muhimmiyar rawa a yakin da dakarun Haftar suka yi tsakanin shekara ta 2014-20, lokacin da mayakansa suka yi kokarin kifar da gwamnatin kasar da take a Tripoli mai samun goyon bayan DD, kan zargin wai tana bada mafaka ga ‘yan ta’adda da ‘yan banga zargin hukumomi da suke Tripoli suka musanta.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Wani Bincike Ya Nuna Cewar Da Wuya Iran Ta Bude Mashigin Hormuz
Next Post: Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa

Karin Labarai Masu Alaka

Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito Afrika
Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar Afrika
An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe Labarai
Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa Afrika
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu Labarai
  • Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar Afrika
  • Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta Afrika
  • Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu Afrika
  • Duniyar Dambe A Makon Jiya Nishadi
  • Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025. Wasanni
  • Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025: Wasanni
  • Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.