Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja
Published: March 24, 2026 at 8:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daruruwan Tsoffin ma’aikatan Gwamnatin Jihar Nejan Najeriya ne Suka Gudanar da zanga zanga Domin nuna rashin jin dadin kin biyansu hakkokin su na barin aiki har na tsawon shekaru,

‘Yan fashon dai wadanda suka mamaye Babban dakin taro na Legbo kutigi dake daura da gidan Gwamnatin Jihar Nejan sunce wasu daga cikinsu sun share kimanin shekaru 7 zuwa 8 ba tare da an basu harkokinsu na barin aiki ba wato graduty,

Mr. Stevin Daniel Rita shine Shugaban tawagar tsoffin ma’aikatan da ake kira pressure group yace tura ce ta Kai bango shi yasa suka fito wannan zanga zanga…

To daga bisani dai Mataimakin Gwamnan Jihar Nejan Kwamred Yakubu Garba ya gana da ‘Yan fashon tare da daukar wani Sabon Alkawali na biyansu hakkokinsu sai dai ga Alama wasu daga cikin yan fanshon basu gamsu da alkawalin mataimakin Gwamnan ba.

Ma’aikatar Kula da harkokin fansho ta Jihar Neja dai tace tsoffin ma’aikatan su kara hakuri domin nan gaba kadan zasuyi dariya kamar yadda Malam Habibu Abdulkadir Babban Sakatare na ma,aikatar Fansho a Jihar Neja yayi Karin bayani..

A Najeriya dai ba Wani sabon abu bane aga tsoffin ma,aikata da suka sadaukar da rayuwarsu wajan yima kasarsu hidima Amma kuma sauran lokacin rayuwarsu ta kare da takaicin Rashin samun hakkokinsu na yin ritaya daga aiki.

Wakilin GTA Hausa Amurka Ke Magana a jihar Neja Mustapha Nasiru Batsari Yana dauke da cikekken rahoton

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/03/FANSHO-24-03-2026.mp3
Labarai

Post navigation

Previous Post: Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique
Next Post: An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato

Karin Labarai Masu Alaka

Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai Afrika
Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar Amurka
An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya Afrika
Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70 Afrika
Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan Labarai
Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumar Raya Birane Ta Rushe Gine-Ginen Da Suka Keta Dokokin Tsara Birane A Gombe Labarai
  • An Kara Wa’adin Zaman Kurkuku A Senegal Ga Masu Auren Jinsi Afrika
  • An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya Afrika
  • Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya Amurka
  • ‘Yan Sanda Sunce Mutum Daya Ne Yakai Hare-Haren Jami’ar Brown Da Kuma Na MIT Boston Amurka
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya Najeriya
  • Sojin Saman Najeriya Sun Lalata Sansanonin ‘Yan Ta’adda Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.