Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi Najeriya
Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Aliko Dangote: Faruk Ahmed Ya Ci Amanar ‘Yan Najeriya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali Afrika
Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika

Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe
Published: January 5, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe
Published: January 5, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin ZabePublished: January 5, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya wato (INEC) ta sake dawo da yin rajistar masu zaɓe na dindindin a faɗin Najeriya, inda hakan ke nuna fara zango na biyu na aikin. INEC ta ce an dawo da aikin ne bayan kammala zangon farko da ya ƙare a ranar 10 ga Disamba, 2025. Hukumar takara…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe” »

Labarai

‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja
Published: January 5, 2026 at 3:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 5, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja
Published: January 5, 2026 at 3:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar NejaPublished: January 5, 2026 at 3:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Akalla Mutane 37 ne aka kashe ta hanyar yi masu yankan rago a Jihar Nejan Najeriya. Rahotanni daga kauyen kasuwar Daji dake yankin karamar Hukumar Borgu na nuna cewa wasu mahara da ake zaton mayakan lakurawa ne ko kuma Boko Haram bayan kashe wadan nan mutane sun kuma yi garkuwa da wasu mutanen da dama….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja” »

Labarai

Manchester United Ta Sallami Ruben Amorim
Published: January 5, 2026 at 11:36 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Manchester United Ta Sallami Ruben Amorim
Published: January 5, 2026 at 11:36 AM | By: Bala Hassan
Manchester United Ta Sallami Ruben AmorimPublished: January 5, 2026 at 11:36 AM | By: Bala Hassan

Ruben Amorim ya bar matsayinsa na Babban Kocin ƙungiyar Kwallon Kafa ta Manchester United. An nada Ruben a watan Nuwamba na 2024 kuma ya jagoranci kungiyar zuwa wasan karshe na UEFA Europa League a Bilbao watan Mayu inda ta zo na biyu bayan Tottenham ta doke ta 1-0. Yanzu haka ƙungiyar ta Manchester United tana…

Ci Gaba Da Karatu “Manchester United Ta Sallami Ruben Amorim” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A Kebbi
Published: January 5, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A Kebbi
Published: January 5, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A KebbiPublished: January 5, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris (Kauran Gwandu), ya amince da fitar da naira miliyan 650 domin sayewa da girke na’urar wutar lantarki mai karfin 15MVA, da nufin inganta samar da lantarki a fadin jihar. Sakataren Gwamnatin jihar, Alhaji Yakubu Bala Tafida, ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a yayin ganawa da manema labarai a…

Ci Gaba Da Karatu “Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A Kebbi” »

Siyasa

Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan
Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba NaPublished: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Sabon Shugaban ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourist FC Bauchi dake tarayyar Najeriya Salmanu Abubakar yayi alkawarin kawo ci gaba a ƙungiyar. Salmanu Abubakar ya ce tun kafin ya zo wannan matsayi dama ya san matsalolinta, domin ya rike matsayin Sakataren ƙungiyar magoya bayan Wikki. Babban matsalar Wikki shine shishigi wajan shiga aikin da ba…

Ci Gaba Da Karatu “Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na” »

Wasanni

Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya
Published: January 5, 2026 at 5:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 5, 2026

Posted on January 5, 2026January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya
Published: January 5, 2026 at 5:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 5, 2026
Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar KenyaPublished: January 5, 2026 at 5:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 5, 2026

Al’ummar kasar Kenya suna jimamin mutuwar wani namijin giwa da yayi suna a kasar, mai haure babba, wanda kuma jimawar da yayi a raye ta zamo abar misali da kokarin da kasar ke yi na kare giwaye daga mafarautan dake kashe su don cire musu haure. Wannan giwa mai suna Craig, wanda ya mutu ranar…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya” »

Sauran Duniya

Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u
Published: January 5, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 5, 2026

Posted on January 5, 2026January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u
Published: January 5, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 5, 2026
Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’uPublished: January 5, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 5, 2026

Kasar Botswana tana shirin bude ofishin jakadanci a kasar Rasha, kuma ta gayyaci masu zuba jari na Rasha da su hada kai da ita wajen hakar ma’adinai da duwatsun daiman a kasar. Kamfanin dillancin labaran Rasha na TASS ya ambaci ministan harkokin wajen Botswana, Phenyo Butale, yana fadin cewa kasarsa ta fi kowacce tasirin zuba…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u” »

Labarai

Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: January 5, 2026 at 5:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: January 5, 2026 at 5:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai LinzamiPublished: January 5, 2026 at 5:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin dillancin labaran Koriya ta Arewa, ya ba da rahoton cewa ranar lahadi, kasar ta gudanar da gwajin harba makamai masu linzami masu tsananin gudu, a wani matakin auna irin karfin sojojinta da makamansu na kare kai. Shugaba Kim Jong Un, wanda ya sanya idanu wajen harba makaman, yace mataki ne mai matukar muhimmanci ga…

Ci Gaba Da Karatu “Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami” »

Tsaro

Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela
Published: January 5, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela
Published: January 5, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar VenezuelaPublished: January 5, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yayin da ake ci gaba da zaman kaka-ni-ka-yi a kasar Venezuela, shugabar wucin gadi Delcy Rodriguez, a yanzu ta maye gurbin babban abokin huldar siyasar ta, shugaba Nicolas Maduro, wanda sojojin Amurka suka kama a wani farmakin cikin dare da suka kai a kasar. Tun shekarar 2018 Rodriguez take rike da kujerar mataimakiyar shugaba…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela” »

Amurka, Labarai

Tinubu: Abba Magajin Aminu Kano Ne A Fagen Siyasa
Published: January 4, 2026 at 7:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026

Posted on January 4, 2026January 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu: Abba Magajin Aminu Kano Ne A Fagen Siyasa
Published: January 4, 2026 at 7:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026
Tinubu: Abba Magajin Aminu Kano Ne A Fagen SiyasaPublished: January 4, 2026 at 7:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a matsayin magajin Malam Aminu Kano wajen kishin al’umma da jajircewa kan walwalar jihar Kano. Tinubu ya bayyana hakan ne cikin wani saƙon taya murna da ya aike wa gwamnan bisa cika shekaru 63 da haihuwa. Wannan na kunshe ne cikin wata…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Abba Magajin Aminu Kano Ne A Fagen Siyasa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 100 101 102 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • ‘Yan Sanda A Finland Sun Kwace Jirgin Ruwan Kasar Rasha Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu Najeriya
  • Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya Tsaro
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.