Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya wato (INEC) ta sake dawo da yin rajistar masu zaɓe na dindindin a faɗin Najeriya, inda hakan ke nuna fara zango na biyu na aikin. INEC ta ce an dawo da aikin ne bayan kammala zangon farko da ya ƙare a ranar 10 ga Disamba, 2025. Hukumar takara…
Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe” »

