Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja
Published: January 5, 2026 at 3:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Akalla Mutane 37 ne aka kashe ta hanyar yi masu yankan rago a Jihar Nejan Najeriya.

Rahotanni daga kauyen kasuwar Daji dake yankin karamar Hukumar Borgu na nuna cewa wasu mahara da ake zaton mayakan lakurawa ne ko kuma Boko Haram bayan kashe wadan nan mutane sun kuma yi garkuwa da wasu mutanen da dama.

Wasu daga cikin mazauna yankin sunce maharan sun share yinin ranar Asabar suna ta’asubancinsu a yankin tare da kona kasuwar Garin.

Shugaban karamar hukumar ta Borgu Hon. Muhammad Nasir Abdullahi ya tabbatar da aukuwar lamarin inda yace suna cikin yanayi na tashin hankali.

Gwamnatin jihar Nejan tace tana cikin yanayi na tashin hankali amma kuma Gwamnati na daukar mataki na shawo kan wannan matsala a ta bakin Hon. Obed Nana Kwamishina yada Labarai na Jihar Nejan, ya kara da cewa sun hada hannu da Gwamnatin Tarayya domin tun karar matsalar kai tsaye.

Yankin na kasuwar Daji dai yana kusa da Garin Papiri inda aka saci yaran makarantar St Mary a cikin watan Nuwamban da ta gabata.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Manchester United Ta Sallami Ruben Amorim
Next Post: Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe

Karin Labarai Masu Alaka

‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina Afrika
Za’a Ninka Shekarun Zama A Gidan Kurkuku Ga Masu Auren Jinsi A Senegal Afrika
Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya Amurka
Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
An Gudanar Da Tiyatar Ido Kyauta A Gombe Afrika
Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar Afrika
  • Majalisa Ta Sanya Baki Akan Rikici Tsakanin Dangote Da Hukumar Albarkatun Mai Najeriya
  • Jirgin Sama Ya Fadi A Kano Labarai
  • Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
  • Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi Labarai
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade Wasanni
  • Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.