Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Rasha Takai Hari Ukraine Da Jirgi Marar Matuki
Published: April 5, 2026 at 9:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane biyar sun halaka a Ukraine wasu 19 kuma suka ji rauni sakamakon wani harin da Rasha ta kai da jirgin da bashi da matuki akan wata kasuwa a wani gari dake daf da fagen yakin kasar da Rasha da ake kira Nikopol a ranar Asabar, kamar yadda wata sanarwa daga ofishin babban lauyan gwamnatin kasar tayi bayani.

Garin Nikopol, mai tazarar ‘yan kilomitoci daga yankin kasar da Rasha ta mamaye dake kan gabar kogin da ake kira Dnipro, ya dade yana fuskantar hare hare daga Rasha.

“Wannan harin wani kari ne kan laifuffukan yaki da Rasha ta ke aikatawa,” inji sanarwar da ofishin babban lauyan gwamnatin kasar ya fitar.

Ahalinda ake ciki kuma, wani hadimin shugaba Volodimyr Zelensky na Ukraine, yace akwai yiwuwar jakadun Amurka na musamman Steve Whitkoff, da Jared Kushner, za su ziyarci Kyiv cikin watan nan, a wani yunkuri na sake farfado da shawarwarin sulhu da Rasha, wanda ya tsaya, sakamakon barkewar yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Isra’ila Zata Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran
Next Post: Jami’an Tsaro Suna Farautar Wasu ‘Yan Ta’adda A Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika
Sanata Sa’idu Alkali Ya Kaurace Wa Zaben Fidda Gwani Afrika
Jirgin Ruwa Ya Kife A Yammacin Kasar Gambiya Labarai
Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta Labarai
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar Afrika
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca Wasanni
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari Afrika
  • Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar Shamaki Siyasa
  • Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro. Najeriya
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.