Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi Afrika
  • Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya Afrika
  • Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja Afrika
  • Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi Afrika
  • Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato Afrika

Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada Lamuni
Published: February 25, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tawagar Asusun Ba da Lamuni ta Duniya ta IMF isa kasar Kenya don tattaunawa kan sabon shirin lamuni, a cewar gwamnati da hukumomin IMF.

Hukumomin kasar suna kokarin tsara wani sabon shirin ba da lamuni bayan karewar yarjejeniyar da aka cimma a baya na dalar Amurka biliyan 3.6 a watan Afrilu kuma bangarorin biyu sun yi wata tattaunawa a Nairobi da Washington.

“An tsara tawagar IMF za ta ziyarci Kenya daga ranar 24 ga Fabrairu zuwa 4 ga Maris 2026 don ci gaba da tattaunawa kan tsarin da zai maye gurbin wanda zai kare da nufin tallafawa manyan tsare-tsare da kuma Yiwuwar bayar da taimakon kudi,” in ji gwamnatin a cikin wani rahoto na Eurobond da aka fitar a bainar jama’a da yammacin ranar Talata.

Tattaunawar dai na da nufin tabbatar da cewa duk wani sabon shirin ya dace da “kudurin kasafin kudi da na tattalin arziki” na kasar Kenya, tare da tallafa wa tattalin arzikin kasa da kasa, in ji gwamnatin a cikin hasashen, wani bangare na bayar da dala biliyan 2.25 a makon da ya gabata.

Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki
Next Post: Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar

Karin Labarai Masu Alaka

Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran Labarai
Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi Afrika
Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa Afrika
Sojojin Kasar Isra’ila Sun Kashe Wani Babban Kwamandan Hamas Labarai
Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq Afrika
Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi
  • Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya
  • Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja
  • Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi
  • Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure Amurka
  • Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya Afrika
  • Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
  • Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano Najeriya
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030 Labarai
  • Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 Najeriya
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Laraba 11.19.2025 Rediyo
  • CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025 Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.