Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu
Published: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Allah ya yiwa fitaccen ɗan jarida Surajo Dalhatu Sifawa Sokoto rasuwa a cikin daren wannan yini na Laraba.

A cikin wata sanarwar da shugaban kungiyar yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen jihar Sokoto Usman Binji ya fitar a yau, an bayyana alhinin ilahirin ƴaƴan ƙungiyar kuma ta mika saƙon ta’aziyyarta ga iyalai da ƴan uwa da abokan marigayin.

Kafin rasuwarsa, marigayi Surajo Sifawa shi ne Santurakin Sifawa, kuma ma’aikaci ne a hukumar kafafen watsa labarai ta jihar Sokoto, wato Sokoto State Media Corporation.

Ya rasu kwanaki kaɗan bayan rasuwar mahaifinsa.

Za a yi masa sutura a gidansa da ke Unguwar Arkilla (hanyar zuwa BIGA College) a birnin Sokoto, da misalin ƙarfe 11 na safiyar laraba.

Najeriya

Post navigation

Previous Post: Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano
Next Post: An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Karin Labarai Masu Alaka

Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe Afrika
Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina Afrika
‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini Afrika
Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu Afrika
Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani Afrika
Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja Labarai
  • Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan Zabe Siyasa
  • Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar Afrika
  • Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
  • Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin Afrika
  • Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
  • NDLEA Ta Fara Binciken Kwakwaf Akan Wasu ‘Yan Mata Dake Kai Kwaya Gidan Yari Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.