Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka Afrika
Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran Amurka
Tsananta Hukunci Ga Masu Fyade Kan Takaita Cin Zarafin Yara Labarai
Jamhuriyar Nijar Ta Fitar Da Doka Domin Kare ‘Yancin ‘Yan Kasar Tsaro
Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya Afrika

Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia
Published: December 25, 2025 at 7:33 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia
Published: December 25, 2025 at 7:33 AM | By: Bala Hassan
Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar  Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, EthiopiaPublished: December 25, 2025 at 7:33 AM | By: Bala Hassan

Amurka ta sanya hanu kan sabbin yarjejeniyoyin kan kiwon lafiya da kasashen Madagascar, Saliyo, da Botswana, da kuma Ethiopia, wadda adadin kudaden da shirin zai bukata suka kai kusan dala bilyyan 2 da milyan 300, kamar yadda ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fada a ranar talata. A cikin watan Nuwambana bana ne gwamnatin shugaba Trump…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai
Published: December 25, 2025 at 7:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai
Published: December 25, 2025 at 7:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 25, 2025
Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera MakamaiPublished: December 25, 2025 at 7:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 25, 2025

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a laraba yace kasar bani yahudun, zata kashe kudi dala bilyan 110 cikin shekaru hudu masu zuwa, wajen kafa sashen kera makamai maizaman kansa domin kasar ta rage dogaro kan wasu kasashe wajen samun makamai. “Zamu ci gaba da neman wasu muhimman bukatu, a hanu daya kuma zamu samar da makamai…

Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai” »

Sauran Duniya

Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya
Published: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya
Published: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan
Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu SarƙaƙiyaPublished: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan

Shugaba Zelensky na Ukraine ya bayyana bukatar ganawa da shugaba Trump, domin cimma matsaya dangane batutuwa masu sarkakiya da suka hada da iko kan wasu sassan kasar, a yunkurinda kasashen suke yi na kawo karshen yaki da kasar take yi da Rasha, sakamakon shawarwari da aka gudanar a baya bayan nan tsakanin jami’an Amurka dana…

Ci Gaba Da Karatu “Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta
Published: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta
Published: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan
Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita WutaPublished: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan

Jami’an soji a kasashen Thailand da Cambodia sun fada a laraba cewa sun fara tattauunawa da Ƙasashen batun tsagaita wuta, bayan da suka koma fagen yaki mai tsanani da yanzu suke yi na tsawon kwanaki 16, mutane akalla 86 ne suka halaka. Wannan zaman shawarwarin yana zuwa ne kwanaki biyu, bayan da ministocin harkokin wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela
Published: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela
Published: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan
Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da VenezuelaPublished: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan

Dogarawan ruwa na Amurka suna dakon isowar karin jami’anta kamin su sake yunkurin shiga wani jirgin dakon mai da suka kama wadda ake zargi yana da alaka da kasar Venezuela da suke binsa tun ranar lahadi, bayan da jirgin yaki amincewa dakarun su shiga jirgin, kamar yadda wani jami’ia da wani da yake da masaniya…

Ci Gaba Da Karatu “Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela” »

Labarai

Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban ƘasaPublished: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Nasry Asfura, dan takarar shugaban kasa a jam’iyya mai ra’ayin mazan Jiya, a kasar Honduras wanda shugaban Amurka Donald Trump ke marawa baya, ya lashe zabe, kamar yadda hukumar zabe ta sanar ranar Laraba, fiye da mako uku bayan gudanar da zaben ranar 30 ga watan Nuwamba, wanda ya samu tsaiko, matsalolin na’ura da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa” »

Afrika, Labarai

Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai LinzamiPublished: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Korea ta arewa Kin Jong Un ya halarci gwajin wani makamin linzami me dogon zango a wani wuri na gwajin makamai ranar Laraba, kamar yadda gidan jarida na kasar KCNA ya ruwaito ranar Alhamis. An yi wannan gwajin ne, a kasar mai karfin makamashin nukiliya don a gwada fasahar samar da wani sabon makami…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami” »

Afrika

Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida
Published: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida
Published: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa GidaPublished: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dawo da jakadun Amurka da yawa gida da shugaba Donald Trump ya yi, zai kawo gibi ga manya masu wakiltar kasar a fiye da rabin kasashen saharar Afirka, abin da zai dagula kokarin da Amurkan ke yi na wanzar da wani tsari a yankin da Yayi fama da juyin mulki, da yake-yake a baya bayannan….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida” »

Amurka

‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Published: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Published: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A MaiduguriPublished: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bam ya Fashe a wani masallaci a Maiduguri, babban birnin jihar Borno a Nigeria, yayin da ake tsaka da gabatar da sallar Magariba, har yanzu de ba’a san adadin mutanen da suka jikkata ko suka rasa rayukan su ba. Fashewar bom din ya auku a jihar da tayi shekaru tana fama da hare-haren ‘yan ta’adda…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri” »

Labarai

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 24, 2025 By Bala Hassan No Comments on ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan
‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida BaPublished: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba A wata rahoto daga kafafen yada labarai na MoroccoWorldNews ta wallafa ta cewa lamarin gasar cin kofin duniya ta Qatar ta 2022 ya sake maimaita kansa a lokacin gasar cin kofin kasashen Afirka ta 2025 (AFCON) da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 99 100 101 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
  • Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci
  • Kungiyoyin Fararen Hula A Gombe Sun Bukaci A Bawa Mata Jagoranci
  • NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji Afrika
  • Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela Labarai
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.15.2025 Rediyo
  • Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai Amurka
  • Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba Labarai
  • An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba Afrika
  • Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha Amurka
  • Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs) Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.