Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali Afrika
‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano Afrika
Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage Afrika
Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026 Wasanni

Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 6:41 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 6:41 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026
Na Duke Tsohon CinikiPublished: January 6, 2026 at 6:41 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Shirin na duke tsohon ciniki na Wannan Mako yayi Tsokaci akan halin da Manoman Najeriya ke ciki bayan da Shugaba Bola Ahmed Tinumbu ya nada Umurnin shigo da Abinci Daga kasashen ketare. Mataimakin Shugaban Hadaddiyar Kungiyar Manoman Najeriya reshen Jihar Neja Alh.Kabiru Maikashu Yace Manoman Najeriya na cikin tashin Hankali.  

Shirye-Shirye

An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja
Published: January 6, 2026 at 10:54 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja
Published: January 6, 2026 at 10:54 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026
An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar NejaPublished: January 6, 2026 at 10:54 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Jami,an Tsaron Nigeria sun Samu Nasarar kawar da Wasu Manyan Boma Bomai guda Uku da Ake zaton Yan ta’addan Daji ne Suka Binne su a Jihar Neja. Rahotanni Daga Yankin kauyen Ganaru a gundumar Zugurma ta karamar Hukumar Mashegu na nuna cewa an Binne Boma Bomai ne akan hanyar Zuwa Wani Daji da ake kira…

Ci Gaba Da Karatu “An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja” »

Najeriya

Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida
Published: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 6, 2026 By Bala Hassan No Comments on Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida
Published: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan
Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin GidaPublished: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan

Kocin Najeriya Éric Chelle ya ce rashin jituwa tsakanin Victor Osimhen da Ademola Lookman a filin wasa zai zama matsala ta cikin gida bayan da Super Eagles ta samu shiga zagayen kungiyoyi 8, a gasar cin kofin AFCON ta 2025. Lamarin ya faru ne a rabin lokaci na biyu lokacin da Osimhen da Lookman suka…

Ci Gaba Da Karatu “Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida” »

Wasanni

Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu
Published: January 6, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu
Published: January 6, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya RasuPublished: January 6, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Allah ya yi wa Sarkin Hausawan Ibadan a jihar Oyo, Alhaji Ali Ɗahiru Zungeru bayan shafe shekaru huɗu bisa wannan karaga wadda ya gada daga babban wansa. Sarkin wanda ya rasu da yammacin ranar Litinin, za’ayi mishi sutura yau Talata da misalin ƙarfe 10 na safe tare da binne shi a cikin gidansa da ke…

Ci Gaba Da Karatu “Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa
Published: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa
Published: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Israela Sunkai Hari Kan FalatsinawaPublished: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojin Isra’iala sun kashe a kalla Palasdinawa 2, ciki har da yarinya karama, sannan suka jiwa wasu hudu raunuka, suma cikin su akwai yara, a wani hari na jirgin sama da suka kai Khan Younis, a kudancin zirin Gaza ranar Litinin, a cewar jami’ai a Nasser, babban asibitin birnin. Sojojin Isra’ila sun ce sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa” »

Tsaro

Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris
Published: January 6, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 6, 2026

Posted on January 6, 2026January 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris
Published: January 6, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 6, 2026
Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin ParisPublished: January 6, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 6, 2026

Hukumar zirga-zirgar jiragen sama ta kasar Faransa ta bukaci jiragen sama ranar Litinin da su soke kashi 15 cikin dari na jiragen da zasu tashi daga filayen jiragen sama na Orly da Charles De Gaulle, har zuwa can da daddare, bayan da dusar kankara me yawan gaske ta sauka a Paris, babban birnin kasar. Wani…

Ci Gaba Da Karatu “Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris” »

Labarai

An Kai Shugaban Kasar Venezuela Kotu
Published: January 5, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Shugaban Kasar Venezuela Kotu
Published: January 5, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Shugaban Kasar Venezuela KotuPublished: January 5, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hambarraren shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bayyana a gaban wata babbar kotu ta kasar Amurka da ke unguwar Manhattan a birnin New York ranar Litinin don fuskantar tuhumur da Amurka ta ke masa na safarar miyagun kwayoyi, bayan da cafkoshi da Donald Trump ya yi ya bada mamaki, ya kuma karkada zukatan shugabannin duniya,…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Shugaban Kasar Venezuela Kotu” »

Amurka

An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali
Published: January 5, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali
Published: January 5, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar MaliPublished: January 5, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun kai farmaki wajen hakar ma’adanin gwal na Morila a kasar Mali karshen makon da ya wuce, inda suka kona kayayyakin aikin, kuma suka yi garkuwa da ma’aikatan gurin guda bakwai, kamar yadda wani jami’i a ma’aikatar ma’adanai ta kasar ya shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters ranar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali” »

Tsaro

An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda
Published: January 5, 2026 at 8:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda
Published: January 5, 2026 at 8:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar UgandaPublished: January 5, 2026 at 8:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin gwamnatin Uganda ta ce ta haramta yada rahotannin zanga-zanga, ko ‘ya mutsi da tada hankali kai tsaye a kafafen yada labarai, kafin gudanar da zabe, inda shugaba Yoweri Museveni ke neman zarcewa a mulkin da ya shafe shekaru 40 yana kai. Hukumomi sun tare daruruwan masu goyon bayan ‘yan hamayya kafin zaben da…

Ci Gaba Da Karatu “An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda” »

Tsaro

Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro
Published: January 5, 2026 at 8:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro
Published: January 5, 2026 at 8:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan TsaroPublished: January 5, 2026 at 8:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ta ɗauki wassu sabin matakan tsaro masu ƙarfi don ƙarfafawa da inganta tsaro a faɗin jihar. Babban Lauyan Gwamnatin jihar kuma Kwamishinan Shari’a Barista Zubairu Muhammad Umar ne ya sanar da waɗannan matakai jim kaɗan bayan da Gwamna Inuwa Yahaya ya jagoranci babban taron Majalisar Tsaro…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 99 100 101 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno Tsaro
  • Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa Labarai
  • Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100 Afrika
  • Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026 Wasanni
  • Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25 Kiwon Lafiya
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.