Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Mustapha Nasiru Batsari

Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi
Published: February 12, 2026 at 5:27 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 12, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi
Published: February 12, 2026 at 5:27 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Yanzu haka dai Yan Najeriya na ci gaba da maida Martani akan dokan zaben Kasar da Majalisar Dattawa ta Amince da ita a ranar talatan nan da tagabata, Sashen tattara sakamakon zaben ne dai yafi Daukar Hankalin Masu ruwa da tsaki a Harkokin Zaben Najeriyar, Tsohon mataimakin Shugaban Najeriya Alh.Atiku Abubakar yace abinda Majalisar dattawan…

Ci Gaba Da Karatu “Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi” »

Najeriya

Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro
Published: February 9, 2026 at 6:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 9, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro
Published: February 9, 2026 at 6:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Matsalar rashin tsaro na ci gaba da zama karfen kafa a Najeriya duk kuwa da kokarin da hukumomin kasar ke cewa sunayi wajan shawo kan matsalar, Akan haka ne Masarautar Borgu da Kuma shugaban makarantar St Mary ta Garin papiri suka gudanar da wani taron manema domin kara nunawa duniya halin tashin hankali da yankin…

Ci Gaba Da Karatu “Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro” »

Najeriya

Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.
Published: February 5, 2026 at 9:42 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 5, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.
Published: February 5, 2026 at 9:42 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Yanzu haka dai Al,ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta shafa na ci gaba da kokawa akan kasa cika masu alkawalin gina masu wasu gidaje da Gwamnati tayi, Ambaliyar ta Mokwa da ta faru a damanar bara tayi sanadiyar Asarar daturuwan rayukkan jama,a yayin da wasu mutanen sama da 200 suka rasa…

Ci Gaba Da Karatu “Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.” »

Najeriya

Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kawowa yanzu dai yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 a ciki harda wasu Jami,an tsaron yanbanga sama da goma da aka kona su kurmus, Acikin daren jiya talata ne dai maharan dauke da manyan da ake zaton Yan Kungiyar jihadi ne na ISWAP suka auka garin woro…

Ci Gaba Da Karatu “Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170” »

Najeriya

Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya
Published: February 4, 2026 at 5:50 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya
Published: February 4, 2026 at 5:50 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kimanin mutane 30 ne ake fargabar sun mutu tare kona gidan wani basarake asakamakon wani mummunan harin da wasu yanbindiga suka kai a Jihar Kwara dake tarayyar Najeriya, Rahotanni daga yankin woro na karamar Hukumar kayama ta jihar Kwaran wanda yake kan iyakar jihohin kwara da Neja na nuna cewa maharan sun bankawa garin wuta…

Ci Gaba Da Karatu “Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya” »

Najeriya

Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.
Published: January 31, 2026 at 9:26 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on January 31, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.
Published: January 31, 2026 at 9:26 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

YANBINDIGA SUN KASHE MUTUN GUDA TARE DA YIN GARKUWA DA MUTANE KIMANIN 100 A JIHAR NEJAN NAJERIYA. Yanzu haka dai Yanfashin d aji na ci gaba da tafka ta,asarsu a Wasu sassanan jihohin Najeriya Lamarin dake kara jefa alumma cikin Yanayi na zaman dar dar. Rahotanni Daga Jihar Neja na nuna cewa Yanfashin Dajin sun…

Ci Gaba Da Karatu “Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.” »

Najeriya

Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon MaiPublished: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Hukumomin jamhuriyar Nijar sun soke lasisin wasu kamfanonin dakon man fetur da lasisin tukin wasu drebobin irin wadanan motoci sakamakon zarginsu da kin amsa kira a watan oktoban 2025 lokacin da gwamnatin kasar ta aike da tallafin man fetur zuwa Mali bayan da ‘yan ta’adda suka bullo da dubarar datse hanyoyi tare da kona motocin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai” »

Afrika

Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin NajeriyaPublished: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Bayan shafe makonni bakwai suna hutun dole, daliban makarantun firamare da sakandare a jahar filato sun koma azuzuwa don ci gaba da neman ilimi. Rufe makarantun da gwamnatin jahar Filato ta yi a watan Nuwamban bara, ta ce ta yi ne don yin rigakafi, sakamakon matsalolin tsaro da garkuwa da dalibai da ‘yan bindiga suka…

Ci Gaba Da Karatu “Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya” »

Najeriya

An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Posted on January 8, 2026January 8, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun cafke tsofon ministan ilimi mai zurfi PhD Mamadou Djibo sakamakon zargin yi wa wata daliba fyade. Tuni a ka wuce da shi gidan yari a ci gaba da binciken wannan al’amari da ta farfado da mahawwara game da cin zarafi mata a makarantu. Wakilin GTA Hausa Amurka ke Magana Souley…

Ci Gaba Da Karatu “An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.” »

Afrika

Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa
Published: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Posted on January 7, 2026January 8, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa
Published: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026
Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar DadiminsaPublished: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Masu ruwa da tsaki akan Lamurran siyasa sun fara maida Martani akan matakin da Ministan Labaran Najeriya da wayar da kan Jama,a Idris Malagi na korar daya daga cikin ma,aikatansa saboda dalilai na siyasa. Da tsakiayar ranar wannan larabace dai mataimakin na musamman akan yada Labarai ga Minista Malagi Malam Rani,u Ibrahim ya fitar da…

Ci Gaba Da Karatu “Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa” »

Najeriya

Posts pagination

1 2 Next

Sabbin Labarai

  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas Ga Cinikin Nama A Kenya
  • Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa
  • Shugaba Trump Yace Amurka Takai Hari Kharg Tsibiri a Kasar Iran
  • MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan
  • Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali Tsaro
  • Gwamnatin Tarayya Zata Fara Gwajin Shan Kwaya Kafun Daukar Aiki Kiwon Lafiya
  • Sakataren Tsaron Amurka Yace Baza’a Bayyana Bidiyon Kai Hari Akan Jirgin Ruwa Ba Amurka
  • Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa Najeriya
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Litinin 11.17.2025 Rediyo
  • Jirgin Ruwan ‘Yan Gudun Hijira Ya Nitse Kogi A Tunisiya Labarai
  • Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu Afrika
  • Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.