Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald Trump Amurka
Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s Tsaro
Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Wasanni
Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare Afrika

An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Posted on January 8, 2026January 8, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun cafke tsofon ministan ilimi mai zurfi PhD Mamadou Djibo sakamakon zargin yi wa wata daliba fyade. Tuni a ka wuce da shi gidan yari a ci gaba da binciken wannan al’amari da ta farfado da mahawwara game da cin zarafi mata a makarantu. Wakilin GTA Hausa Amurka ke Magana Souley…

Ci Gaba Da Karatu “An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.” »

Afrika

Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana
Published: January 8, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana
Published: January 8, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar GhanaPublished: January 8, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dama dai tun a watan Junairun shekarar da ta gabata ne tsohon ministan kuɗaɗen Ghana, Ken Ofori-Atta ya tsere daga Accra zuwa Amurka da sunan neman lafiya. Tsohon ministan wanda gwamnatin Accra ta zarge shi da badaƙalar maƙudan kuɗaɗe, har ma ta ce ya tsere daga ƙasar ne saboda gudun fuskantar shari’a, ya nemi tsawaita…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana” »

Afrika, Amurka

Majalisar Dokokin Rivers Zata Tsige Fubara
Published: January 8, 2026 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dokokin Rivers Zata Tsige Fubara
Published: January 8, 2026 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dokokin Rivers Zata Tsige FubaraPublished: January 8, 2026 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dokokin Jihar Rivers, tafara shirin tsige Gwamna Fubara. Majalisar dokokin jihar Rivers ta fara aiwatar da matakan tsige Gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, inda ta kaddamar da shirin tsige shi ne a zaman majalisa na ranar Alhamis. ’Yan majalisar suna zargin Gwamna Fubara da aikata manyan laifuka

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Amurka Ta Kwace Jirgin Mai Mallakar Rasha
Published: January 7, 2026 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kwace Jirgin Mai Mallakar Rasha
Published: January 7, 2026 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kwace Jirgin Mai Mallakar RashaPublished: January 7, 2026 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Amurka ta tabbatar da ƙwace wani jirgin dakon man fetur da ke ɗauke da tutar ƙasar Rasha, bisa zargin karya dokokin takunkumin da aka kakabawa Moscow. Rahotanni sun bayyana cewa jami’an tsaron ruwan Amurka ne suka mamaye jirgin a cikin teku, inda suka karbe iko da shi bisa zargin yana jigilar danyen mai ba…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kwace Jirgin Mai Mallakar Rasha” »

Amurka

NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A Najeriya
Published: January 7, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A Najeriya
Published: January 7, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A NajeriyaPublished: January 7, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Kungiyar ‘yan Jarida a Najeriya Kwamrade Alhassan Yahya Abdullahi ya bayyana bukatar dake akwai na samar da inshorar lafiya data Rayuwar ‘yan jarida a fadin ƙasar. Shugaban ya bayyana hakane lokacin da Yake shaida bada tallafin Kudade ga iyalen ‘yan jarida bakwai da suka Rasa Rayukansu a hatsarin mota a makon daya gabata a…

Ci Gaba Da Karatu “NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A Najeriya” »

Rediyo

Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa
Published: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Posted on January 7, 2026January 8, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa
Published: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026
Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar DadiminsaPublished: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Masu ruwa da tsaki akan Lamurran siyasa sun fara maida Martani akan matakin da Ministan Labaran Najeriya da wayar da kan Jama,a Idris Malagi na korar daya daga cikin ma,aikatansa saboda dalilai na siyasa. Da tsakiayar ranar wannan larabace dai mataimakin na musamman akan yada Labarai ga Minista Malagi Malam Rani,u Ibrahim ya fitar da…

Ci Gaba Da Karatu “Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa” »

Najeriya

An Kama Maharan Bom Din Maiduguri
Published: January 7, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kama Maharan Bom Din Maiduguri
Published: January 7, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kama Maharan Bom Din MaiduguriPublished: January 7, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojoji sun kama ƙarin mutane 8 da ake zargi da hannu a harin bam na masallacin Borno Sojojin rundunar Operation Hadin Kai sun kama ƙarin mutane takwas da ake zargi da hannun su a harin bam da wani mai tayar da kai ya kai a wani masallaci da ke Maiduguri, jihar Borno. Wannan na zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “An Kama Maharan Bom Din Maiduguri” »

Tsaro

Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu Sharruda
Published: January 7, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026

Posted on January 7, 2026January 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu Sharruda
Published: January 7, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026
Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu SharrudaPublished: January 7, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026

Kotu ta bayar da belin Abubakar Malami, dansa da matarsa akan naira miliyan N500 kowanen su. Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon Antoni Janar na Tarayyar Najeriya, Abubakar Malami (SAN), tare da ɗansa Abubakar Abdulaziz Malami da kuma matarsa Bashir Asabe. A hukuncin da alkalin kotun, Emeka Nwite, ya yanke…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu Sharruda” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya
Published: January 6, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya
Published: January 6, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026
Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin NajeriyaPublished: January 6, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026

Babban hafsan sojin ƙasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya kai ziyarar girmamawa ga tsofaffin shugabannin ƙasa, Janar Ibrahim  Badamasi Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar, tare da ziyartar Gwamnatin jihar Neja, domin ƙarfafa haɗin gwiwar farar hula da sojoji da inganta tsaro. Ziyarorin, da suka gudana a Minna, sun nuna ƙudirin rundunar sojin ƙasa na…

Ci Gaba Da Karatu “Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya” »

Tsaro

Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 7:08 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 7:08 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026
Na Duke Tsohon CinikiPublished: January 6, 2026 at 7:08 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Shirin na wannan mako ya duba yadda shirin shigo da abinci daga kasashen ketare ya shafi manoman Najeriya.

Shirye-Shirye

Posts pagination

Previous 1 … 98 99 100 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko Labarai
  • Wani Bayahude Ya Harbe Bafalatsine Dan Shekaru 16 Tsaro
  • Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro Tsaro
  • An Bude Makarantu A Najeriya Najeriya
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar Katsina Najeriya
  • Sojin Najeriya Da ‘Yan Ta’adda Sunyi Taho Mugama Najeriya
  • Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno Labarai
  • Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.