CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025
Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta ci tarar dala 5,000 ga tawagar kasar Masar bayan ta yi ki bada dama wa kafofin watsa labarai a wasan farko da ta yi da Zimbabwe 2-1 a gasar cin kofin kasashen Afirka ta 2025, A cewar CAF, an yanke hukuncin ne bayan da ‘yan wasa da masu…
Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025” »

