Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas Najeriya
Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa Amurka
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya Najeriya
Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026 Labarai
Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela
Published: January 12, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela
Published: January 12, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga VenezuelaPublished: January 12, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar lahadi shugaba Donald Trump na Amurka yace babu man fetur ko sisin kwabo na Venezuela da zai sake zuwa Cuba, yana mai cewa ya kamata shugabannin kwaminis na kasar su nemi kulla yarjejeniya da Amurka kafin lokaci ya kure. Kasar Cuba tana samun mafi yawan man fetur dinta daga Venezuela, amma babu jirgin mai…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela” »

Amurka

Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China
Published: January 12, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China
Published: January 12, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da ChinaPublished: January 12, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gidan telebijin na Masar yace kasar ta rattaba hannu a kan yarjejeniyoyi na kudi dala miliyan dubu daya da dari takwas na samar da makamashi ta hanyoyin da ake iya sabuntawa. Daga cikinsu har da wasu takardun kwantaraki da wani kamfanin kasar Norway mai suna SCATEC da kuma kamfanin Sungrow na kasar China. Masar tana…

Ci Gaba Da Karatu “Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China” »

Labarai

Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi
Published: January 12, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi
Published: January 12, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin JirgiPublished: January 12, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin safarar jiragen saman Ethiopian Airlines ya fara gagarumin aikin ginin wani sabon filin sauka da tashin jiragen saman da za a kashe zunzurutun kudi har dala biliyan 12 da rabi wajen kera shi, wanda kuma jami’ai suka ce zai zamo filin jirgin sama mafi girma a nahiyar Afirka idan aka kammala shi a shekarar…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi” »

Afrika

Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya
Published: January 12, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya
Published: January 12, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan SomaliyaPublished: January 12, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen China yace hukumomi a birnin Beijing su na jaddada goyon bayansu ga kasar Somaliya wajen karewa da tabbatar da ikon ta, da kuma dukkan yankunanta. Wata sanarwar ma’aikatar harkokin wajen China ta ce Wang Yi, ya furta wannan a tattaunawar da yayi ta wayar tarho da takwaransa na Somaliya, a lokacin rangadin…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya” »

Labarai

Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku
Published: January 12, 2026 at 7:51 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 12, 2026 By Bala Hassan No Comments on Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku
Published: January 12, 2026 at 7:51 AM | By: Bala Hassan
Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa UkuPublished: January 12, 2026 at 7:51 AM | By: Bala Hassan

Kungiyar Wikki Tourists FC Ta yi sabbin ‘yan wasa Uku! Kungiyar kwallon kafa ta Wikki Tourists FC da ke Bauchi a Najeriya ta kammala sanya hannu kan ƙarin ‘yan wasa uku domin kara karfe a yayin da ƙungiyar ke shirin fafatawa a zagaye na biyu na kakar wasa ta npfl25/26, kamar yadda jami’in hulda da…

Ci Gaba Da Karatu “Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku” »

Wasanni

CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya
Published: January 11, 2026 at 10:06 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Posted on January 11, 2026January 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya
Published: January 11, 2026 at 10:06 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026
CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da NajeriyaPublished: January 11, 2026 at 10:06 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

CAF Ta fara Bincike Kan Rikicin Bayan tashi a Wasan Algeria Da Najeriya. Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta fara bincike a hukumance kan munanan abubuwan da suka biyo bayan wasan kwata-final na Kofin Kasashen Afirka tsakanin Algeria da Najeriya a daren Asabar, A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi, CAF…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya” »

Wasanni

Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-Kasa
Published: January 11, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Posted on January 11, 2026January 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-Kasa
Published: January 11, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026
Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-KasaPublished: January 11, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Gwamnatin Tarayya ta ware Naira biliyan 42 don kula da lafiyar ‘yan Najeriya miliyan 10 masu ƙaramin ƙarfi a 2026. Gwamnatin Tarayya ta gabatar da kudirin ware Naira biliyan 42.18 domin samar da muhimman ayyukan kiwon lafiya ga ‘yan Najeriya miliyan 10 da ake ganin suna cikin masu rauni, a cikin kasafin kudin shekarar 2026…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-Kasa” »

Labarai

Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka
Published: January 11, 2026 at 1:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 12, 2026

Posted on January 11, 2026January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka
Published: January 11, 2026 at 1:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 12, 2026
Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A AfirkaPublished: January 11, 2026 at 1:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 12, 2026

Firaministan Ethiopia, Abiy Ahmed, ya ce ƙasar ta fara gina abin da zai zama filin jirgin sama mafi girma a nahiyar Afirka. A wani sakon da ya fitar a kafafen sada zumunta ranar Asabar, firaministan ya ce filin jirgin saman, mai suna Bishoftu International Airport (BIA), za a gina shi a garin Bishoftu a Ethiopia…

Ci Gaba Da Karatu “Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka” »

Afrika, Labarai

Gwamna Abba Ya Gana Da Kwankwaso Kamun Ganawarsa Da Tinubu
Published: January 11, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Posted on January 11, 2026January 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Abba Ya Gana Da Kwankwaso Kamun Ganawarsa Da Tinubu
Published: January 11, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026
Gwamna Abba Ya Gana Da Kwankwaso Kamun Ganawarsa Da TinubuPublished: January 11, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya gudanar da wata ganawar sirri da jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar, Rabiu Musa Kwankwaso, a gidansa da ke Miller Road, Kano, gabanin tafiyarsa zuwa ƙasar Faransa domin ganawa da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu. Rahotanni sun nuna cewa ganawar ta gudana ne a daren Talata, 6…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Abba Ya Gana Da Kwankwaso Kamun Ganawarsa Da Tinubu” »

Siyasa

Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu
Published: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Posted on January 11, 2026January 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu
Published: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026
Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa HuduPublished: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourists dake jihar Bauchi a Najeriya Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Yayin da shirye-shirye ke ci gaba don ƙara ƙarfi ƙungiyar a rabin kakar wasa ta NPFL26, ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Wikki Tourists ta raba gari da ‘yan wasa huɗu, bisa amincewar juna, har su huɗu, kamar yadda jami’in hulda…

Ci Gaba Da Karatu “Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 96 97 98 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
  • Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
  • Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu Afrika
  • Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa Labarai
  • Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa Najeriya
  • Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Wasanni
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.