Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
  • Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A Fatakwal Afrika
Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran Amurka
Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri Afrika
Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su! Nishadi
Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja Labarai

An Bude Makarantu A Najeriya
Published: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bude Makarantu A Najeriya
Published: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
An Bude Makarantu A NajeriyaPublished: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

An fara bude makarantu a fadin wasu sassan arewacin Najeriya ranar Litinin, bayan watanni da rufe makarantun, sakamakon sace daruruwan dalibai a cikin watan Nuwamban bara. Sace sacen daliban a bara ya nuna irin matsalolin tsaro da sashen ilmi yake fuskanta a yankin da yake fama da fitinar kungiyoyi barayi da mayakan sakai dake ikirarin…

Ci Gaba Da Karatu “An Bude Makarantu A Najeriya” »

Najeriya

Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon MaiPublished: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Hukumomin jamhuriyar Nijar sun soke lasisin wasu kamfanonin dakon man fetur da lasisin tukin wasu drebobin irin wadanan motoci sakamakon zarginsu da kin amsa kira a watan oktoban 2025 lokacin da gwamnatin kasar ta aike da tallafin man fetur zuwa Mali bayan da ‘yan ta’adda suka bullo da dubarar datse hanyoyi tare da kona motocin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai” »

Afrika

Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai
Published: January 13, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai
Published: January 13, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan MusulmaiPublished: January 13, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Gambia ta gayawa alkalai a babbar kotun duniya ta MDD cewa Myanmar ta yunkurin gamawa da musulmi ‘yan Rohingya marasa rinjaye, kuma ta jefa rayuwarsu cikin ukuba, a wata babbar shari’a inda ta zargi kasar da kisan kare dangi. Wannan itace shari’a ta farko kan kisan kiyashi da babbar kotun zata saurara a fiye da…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai” »

Afrika

Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin NajeriyaPublished: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Bayan shafe makonni bakwai suna hutun dole, daliban makarantun firamare da sakandare a jahar filato sun koma azuzuwa don ci gaba da neman ilimi. Rufe makarantun da gwamnatin jahar Filato ta yi a watan Nuwamban bara, ta ce ta yi ne don yin rigakafi, sakamakon matsalolin tsaro da garkuwa da dalibai da ‘yan bindiga suka…

Ci Gaba Da Karatu “Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya” »

Najeriya

Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe
Published: January 13, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe
Published: January 13, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar GombePublished: January 13, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta jihar Gombe ta fara duba lafiyar masu niyyar zuwa aikin Hajji na shekarar 2026 a Asibitin kwarerru na jihar Gombe. An shirya wannan Duba lafiyar ne domin tantance halin lafiyar masu niyyar tafiya kasa mai tsarki ta Saudiyya, kafin a fara tafiya. Da yake magana a wajen kaddamar da aikin…

Ci Gaba Da Karatu “Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe” »

Kiwon Lafiya

Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya
Published: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026

Posted on January 12, 2026January 13, 2026 By Bala Hassan No Comments on Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya
Published: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026
Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin SfaniyaPublished: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026

Real Madrid ta sanar da sallami kocinta Xabi Alonso bayan rashin nasarar da suka yi a wasan karshe na Spanish Super Cup da Barcelona. Har yanzu ba a bayyana hasashen da ake yi game da matsayin tsohon dan wasan tsakiya a Los Blancos ba, inda rahotanni ke nuna cewa dan wasan mai shekaru 44 ba…

Ci Gaba Da Karatu “Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya
Published: January 12, 2026 at 5:07 PM | By: Bala Hassan

Posted on January 12, 2026 By Bala Hassan No Comments on Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya
Published: January 12, 2026 at 5:07 PM | By: Bala Hassan
Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin  Kocin Riƙon ƙwaryaPublished: January 12, 2026 at 5:07 PM | By: Bala Hassan

Ana sa ran Manchester United za ta nada Michael Carrick a matsayin sabon kocin riƙon ƙwarya nan da ranar Laraba, bayan da ta shafe kwanaki a baya tana nazari kan wanda za ta naɗa don jagorantar ƙungiyar har zuwa ƙarshen kakar wasa bana, bayan korar Ruben Amorim. Sauran ‘yan takarar irin su Ole Gunnar Solskjaer…

Ci Gaba Da Karatu “Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram
Published: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram
Published: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko HaramPublished: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Operation Hadin Kai (OPHK) sun ƙara zafafa hare-haren su kan mayakan Boko Haram da ISWAP a jihar Borno, wanda ya haifar da gagarumar nasara a yaki da ta’addanci. A cewar sanarwar da jami’in hulɗa da manema labarai na Rundunar Haɗin Gwiwa a Arewa Maso Gabas, Laftanal Kanar Sani Uba ya fitar, dakarun sun tilasta…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram” »

Najeriya, Tsaro

Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup 
Published: January 12, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 12, 2026 By Bala Hassan No Comments on Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup 
Published: January 12, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan
Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup Published: January 12, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Barcelona ta lashe Kofin Spanish Super Cup 2025. Dan wasan Barcelona Raphinha ya zura kwallaye biyu yayin da Barcelona ta lashe gasar Spanish Super Cup bayan ta yi nasara a kan babbar abokiyar Hamayyarta Real Madrid da ci 3-2 a wasan karshe ranar Lahadi a Jeddah. Wasan da aka buga a…

Ci Gaba Da Karatu “Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup ” »

Wasanni

Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela
Published: January 12, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela
Published: January 12, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga VenezuelaPublished: January 12, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar lahadi shugaba Donald Trump na Amurka yace babu man fetur ko sisin kwabo na Venezuela da zai sake zuwa Cuba, yana mai cewa ya kamata shugabannin kwaminis na kasar su nemi kulla yarjejeniya da Amurka kafin lokaci ya kure. Kasar Cuba tana samun mafi yawan man fetur dinta daga Venezuela, amma babu jirgin mai…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 95 96 97 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma
  • Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A Fatakwal

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin Makonni Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH Afrika
  • Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran Afrika
  • Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
  • Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki Labarai
  • Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.