Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai
Published: January 13, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Gambia ta gayawa alkalai a babbar kotun duniya ta MDD cewa Myanmar ta yunkurin gamawa da musulmi ‘yan Rohingya marasa rinjaye, kuma ta jefa rayuwarsu cikin ukuba, a wata babbar shari’a inda ta zargi kasar da kisan kare dangi.

Wannan itace shari’a ta farko kan kisan kiyashi da babbar kotun zata saurara a fiye da shekaru 10, sakamakon shari’ar zata shafar ba kadai a Myanmar ba, watakil hukuncin ya shafi karar da Afirka ta kudu ta shigar kan Isra’ila kan zargi kisan kiyashi kan Falasdinawa, da ta kai gaban kotun sauraron laifuffukan yaki dangane da yakin da Isra’ilan take yi a Gaza.

Ministan shari’ar Gambia Dauda Jallow, ya gayawa alkalan kotun cewa ‘yan Rohingya mutanen kirkiri wadanda suke da buri zaman cikin lumana da mutunci, kuma yace “an auna gamawa da su baki daya.”

Myanmar ta musanta zargin kisan kare dangin, haka ita ma Isra’ila a waccar shari’ar lauyoyin ta musanta zargin kisan kiyashi, suna masu cewa. Afirka ta kudu tana wasa ne ko reni ga dokoki da suka shafi kisan kare dangi.

Afrika

Post navigation

Previous Post: Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Next Post: Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere Afrika
Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf Afrika
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina Afrika
Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut Afrika
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata Afrika
Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Wasu Gwamnoni Shida Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya Afrika
  • Akwai Bukatar Nazari Game Da Dangantakar Iran Da Kasashen Gulf Amurka
  • Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi Afrika
  • Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida Amurka
  • Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta Labarai
  • Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026 Shirye-Shirye
  • Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.