Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar Afrika
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026 Afrika
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola Afrika
  • ‘Yan Sandan Gombe Sun Fara Kama Motocin Da Ba Su Da Lambar Rajista ko Masu Boye Lambobinsu Afrika

Amurka Ta Kwace Jirgin Mai Mallakar Rasha
Published: January 7, 2026 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Amurka ta tabbatar da ƙwace wani jirgin dakon man fetur da ke ɗauke da tutar ƙasar Rasha, bisa zargin karya dokokin takunkumin da aka kakabawa Moscow.

Rahotanni sun bayyana cewa jami’an tsaron ruwan Amurka ne suka mamaye jirgin a cikin teku, inda suka karbe iko da shi bisa zargin yana jigilar danyen mai ba bisa ka’ida ba zuwa wasu ƙasashe.

Wannan mataki na zuwa ne a wani lokacin da ake ci gaba da takaddama tsakanin kasashen yamma da Rasha, musamman sakamakon yakin Ukraine, wanda ya jawo takunkumi da dama daga Amurka da ƙawayenta akan Rasha.

Hukumomin Amurka sun ce za su ci gaba da sa ido da aiwatar da dokokin takunkumi domin hana Rasha samun kudaden shiga daga fitar da danyen mai.

Haka zalika, gwamnatin Rasha ba ta yi wata sanarwar kai tsaye ba kan lamarin, amma wasu jami’ai sun bayyana cewa wannan mataki na Amurka zai kara dagula alakar diflomasiyya tsakanin bangarorin biyu.

Amurka

Post navigation

Previous Post: NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A Najeriya
Next Post: Majalisar Dokokin Rivers Zata Tsige Fubara

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa Afrika
Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada Amurka
Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka Amurka
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa Amurka
Iran: Za A Gudanar Da Jana’izar Khamenei Bayan Kwanaki Goma Na Muharram Afrika
Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
  • Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani Afrika
  • Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka Amurka
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe Afrika
  • Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya Nishadi
  • An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
  • Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.