Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida
Published: January 31, 2026 at 9:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kotu a Amurka tana tuhumar wani dan jarida Don Lemon da karya dokokin kasa na hakkin dan Adam, bayan da hukumomi suka kama shi kan zargin taka rawa wajen wata zanga-zangar adawa ga Jami’an shige da fice da ya hargitsa bauta da ake gudanarwa a wani coci a jihar Minnesota, a cewar Ma’aikatar tsaron cikin gida na kasa ranar Jumu’a.

A ranar Alhamis ne jami’an tsaro suka kama Don Lemon a birnin Los Angeles da ke jihar California, yayin da yake daukan rahoto a bikin taron bayar da kyautar grammy. Lawyan sa Abbe Lowell ya ce ana sa ran zai gurfana a kotu ranar Jumu’a da rana.

Juri a kotu dake Minnesota sun kama Don Lemon tare da wasu da laifin tsangwama, da kuma danne hakkin damar da doka ta bawa masu bauta lokacin wata zanga-zanga da aka gudanar a wani coci a St Paul, babban birinin Minnesota, inda wani jami’in shige da fice ya ke a matsayin fasto.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai
Next Post: Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran Amurka
Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka
Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi Amurka
Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran Afrika
Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba Afrika
  • Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran Amurka
  • An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan Tsaro
  • An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato Afrika
  • Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi Afrika
  • Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
  • Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu Sharruda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.