Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina
Published: March 7, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a Najeriya sun yi nasarar hallaka ‘yan ta’adda 45 a kauyen Dan Musa dake jihar Katsina, a cewar wani jawabi daga gwamnatin jihar ranar Asabar.

Tashin hankalin ya biyo bayan wani Hari da ‘yan bindiga daga jihar Zamfara suka kai kauyen Alhazawa dake garin Musawa ranar 5 ga wannan Watan, suka yi kokarin sace shanu.

Maharan sun sake dawowa washegari, inda anan suka yi arangama da jami’an tsaro da aka girke a sansanin soji na Dan Ali kusa da unguwar Maidabawa. A nan ne Jami’an tsaron suka yi nasarar hallaka mutane 45 daga cikin su. Wani kaftin da sojoji biyu suma sun rasa ran su a fadan.

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta
Next Post: Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi

Karin Labarai Masu Alaka

An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci Afrika
An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau Afrika
Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington Afrika
An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami Afrika
Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA Najeriya
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Afrika
  • ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida Amurka
  • Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika
  • Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine Amurka
  • An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.