Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

An Watse A Tattaunawar Tsakanin Rasha Da Ukraine Batare Da Cimma Matsaya Ba
Published: January 24, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Asabar, Rusha da Ukraine sun tashi daga shawarwarin neman kawo karshen yakin tsakanin su, a zaman da Amurka ta shiga tsakani aka yi a Abu Dhabi, ba tare da an cimma wata yarejeniya ba, da Rasha ta kai hari Ukraine cikin dare wanda ya jefa mutane fiye da milyan daya cikin duhu yayinda kasar take cikin matsanancin sanyin hunturu.

Sanarwar da aka bayar bayan taron, bai nuna an cimma wata yarjejeniya ba, amma hukumomi a Moscow da kuma Kyiv duk sunce a shirye suke a yi zaman shawarwari nan gaba.

A sakon da ya wallafa a dandalin sada zumunta, shugaba Volodymyr Zelensky na Ukraine, yace sakamakon zaman da aka yi duka sassan biyu sun amince su koma su gayawa shugabannin kasashen abubuwa da aka tattauna akai, da zummar tsara shawarwari na gaba. Ya kara da cewa za’a sake zama watakil cikin mako mai zuwa.

Wani kakain gwamnatin hadaddiyar daular Larabawa, yace a karon farko jami’an Rasha da Ukraine sunyi ido hudu abunda yayi wuya a tsawon kusan shekaru hudu da fara wannan yaki, bayanda Rasha ta aukawa ukraine.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine
Next Post: Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zatayi Amfani Da Sansanonin Birtaniya Amurka
Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera Labarai
Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Birai Afrika
Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola Labarai
Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga Kasar Afrika
Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
  • Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya Wasanni
  • Jam’iyyar PDP Na Kara Tsunduma Cikin Mawuyacin Hali Shirye-Shirye
  • Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Wasanni
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.22.2025 Rediyo
  • Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Birai Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya Afrika
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.