Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar
Published: March 12, 2026 at 10:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Kasar Masar ta kayyade farashin burodi a gidajen burodi masu zaman kan su domin ta ragewa ‘yan kasar radadin hauhawar farashin kaya sakamakon yakin Iran.

Tashin farashin kayayyaki yana kara tsamari sakamakon hauhawar farashin man fetur saboda yakin. Wannan ya sa Masar dole ta kara kudin man fetur, kuma masu nazari sun ce farashin zirga-zirga zai karu, kuma hakan zai jawo karuwar farashin sauran kayayyaki da kayan abinci.

Kasar Masar ta dogara sosai da burodi a matsayin abincin yau da kullum, shi yasa duk wani sauyi da aka samu a farashin sa zai iya kawo cece kuce a kasar dake dauke da kimanin mutane miliyan 120.

Afrika, Labarai, Sana'o'i

Post navigation

Previous Post: An Kara Wa’adin Zaman Kurkuku A Senegal Ga Masu Auren Jinsi
Next Post: Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban Laifi

Karin Labarai Masu Alaka

Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida Labarai
Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York Afrika
Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC Labarai
Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje Amurka
An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan Afrika
Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu Siyasa
  • Farashin Mai Yayi Tashin Gwaron Zabi Afrika
  • Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC Najeriya
  • Kasar China Ta Sauka Daga Ragamar Bada Bashi Labarai
  • Amurka Zata Bada Gudumawar Kudi Dala Bilyan 10 Ga Ayyukan Kwamitin Wanzar Da Zaman Lafiyan Amurka
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi Afrika
  • Wani Jirgin Sama Ya Karya Dokar Hana Zirga Zirga Amurka
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Laraba 11.19.2025 Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.