Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka
Published: January 3, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban addini Islama na Iran, Ayatollah Ali Khameni, yace ba zai bada kai ba, bayanda shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar zai kai dauki ga ‘yan kasar da suke zanga zanga, a dai dai lokacin da kungiyoyin kare hakkin Bil’adama a Farisan, suke bada labarin hukumomi sun zafafa kame, bayan da aka shafe kwanaki mutane suna zanga zanga saboda tashin farashin kayayyaki.

Da yake magana a wani lamari ranar Asabar, Khameni yace, jamhuriyar Farisa mai bin tafarkin Islama, “ba zata sakarwa makiyinta ba,” kuma ayi maganin masu zanga zanga.”

Kafofin yada labaran kasar, sun bada rahoton mutuwar mutane uku a ranar Asabar, yayinda kungiyoyin kare hakkin Bil’adama suka ce mutane akalla 10 ne suka mutu a duk fadin kasar tun ranar lahadi data gabata, yayinda darajar kudin kasar yayi mummunar faduwa a yayinda tattalin arzikin kasar ke fama da takunkumai.

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela
Next Post: Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi

Karin Labarai Masu Alaka

Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau Afrika
Kasar Habasha Da Turkiyya Sun Kulla Yarjejeniyar Makamashi Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni
  • An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
  • Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin
  • Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro Najeriya
  • Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu Najeriya
  • Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa Najeriya
  • Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela Amurka
  • Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ansamu Girgizar Kasa A Kasar Taiwan Labarai
  • Ga Fili Ga Doki Najeriya
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.