Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa
Ceto ɗaliban Neja ya dawo da natsuwa ga ƙasa, inji Ministan Yaɗa Labarai. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris ya ce ceto ɗaliban da aka sace daga Makarantar Firamare da Sakandare ta St. Mary da ke Papyri, Jihar Neja, ya dawo da natsuwa da kwanciyar hankali ga iyalan su da ƙasa…
Ci Gaba Da Karatu “Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa” »

