Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,
Published: December 6, 2025 at 2:05 PM | By: Bala Hassan

Gwannatin Jihar Kebbi ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji wanda zasu biya cikin kwana goma.

Da yake gabatar da jawabi a Ofishin shi na Hukumar Jin Daɗin Alhazzai ta Jihar Kebbi, Shugaban Hukumar, Alh Faruk Aliyu Yaro (Jagaban Gwandu) ya bayyanawa manema labarai cewa Gwannatin Jihar Kebbi ƙarƙashin jagorancin Mai girma Gwamna Comr Dr Nasir Idris (Kauran Gwandu) ta bada aron kuɗi na Naira Biliyan goma (₦10B) don sauƙaƙawa Maniyyata domin su biya kudin cikin kwana goma wato ranar 16 ga watan 12 2025.

Kazalika, Alh Faruk  ya ƙara da cewa jirgin Fynas, ne zai yi jigilar Alhazzan Jihar Kebbi inda za’a fara a ranar 3 ga watan 5 2026, kuma Jirgin shine Jirgin da yayi jigilar Mahajjatan Jihar Kebbi a shekarun 2024, 2025 da 2026 in sha’Allah.

Don haka ake kira ga Maniyyata da su biya kudin su nan da kwana 10 wanda shine maƙasudin aron kuɗin da Gwamnatin jihar Kebbi tayi don a ƙara samun damar Maniyyata daga Jihar Kebbi.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano
Next Post: Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga Afrika
Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu Labarai
Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro
  • Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da Amurka Afrika
  • Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
  • Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika Wasanni
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026 Afrika
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere Afrika
  • Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC Afrika
  • Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.