Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai
Published: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daukan tsauraran matakai da hukumomin kasar Iran sukayi kan masu zanga-zanga ya shawo kan abun, hargitsi ya dan lafa a yanzu, a cewar mazauna wajen ranar Jumu’a, yayin da kafar talabijin ta kasar ta ruwaito cewa an sake yin Kamen mutane.

Shugaban Amurka Donald Trump ya sha barazanar kai wa masu zanga-zanga dauki idan aka ci gaba da kashe su.

Trump, wanda barazanar tasa ta hada da yin alwashin daukan mataki me karfi idan ta zartar da hukuncin kisa kan masu zanga-zanga, ya ce hukumomi a Tehran sun fasa kudurin su na rataye mutane da dama.

Trump ya wallafa a shafin sa na sada zumunta cewa yana farin cikin cewa shugabannin Iran sun fasa kaddamar da hukunci rataya ga mutane da yawa, wajen su 800 da ya kamata a yi jiya, Na gode, in ji shi.

Iran bata sanar cewa zata yi wannan hukunci ba, kuma bata ce ta soke ba.

Rikici ya barke a Iran ne ranar 28 ga Watan Disamba saboda matsin tattalin arziki, abunda ya munana zuwa zanga-zangar adawa ga gwamnati a fadin kasar, da ke kira da kawo karshen mulkin shugabbannin addini.

Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu
Next Post: An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano

Karin Labarai Masu Alaka

Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya Afrika
An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara Labarai
Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan Kiwon Lafiya
An Kama Maharan Bom Din Maiduguri Tsaro
Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista Afrika
  • ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma Afrika
  • Ansamu Girgizar Kasa A Kasar Taiwan Labarai
  • Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen Amurka
  • Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi Afrika
  • Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta Labarai
  • Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.