Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ?
Published: December 7, 2025 at 11:08 AM | By: Bala Hassan

Ronaldo da Messi ka iya hadu a Gasar Cin Kofin Duniya: Ta yaya kuma a mataki zai iya faruwa?

A shirye-shiryen fafatawa a gasar cin kofin Duniya FIFA World Cup 2026, wadda kasashen uku da suka hada da Amurka Mexico da Kanada zasu karbi bakunci, ana hasashen fittatun manyan ‘yan wasan kwallon kafa na Duniya Leonel Messi dan kasar Argentina da Cristiano Ronaldo daga Putugal na iya haduwa da junan su a wani mataki in har sun nasara a wasannin su.

Lionel Messi yana neman lashe kofin duniya karo biyu da kuma bayyanarsa ta uku a wasan ƙarshe na babban gasar ƙwallon ƙafar duniya.

Shi kuwa Cristiano Ronaldo yana neman kaiwa ga wasan ƙarshe na farko a tarihin gasar cin kofin Duniya.

Ta Ya Ya Gwarzayen Biyu Zasu Iya Haduwa Da Junansu ?

Da farko, Messi da Argentina za su buƙaci lashe rukunin J. Waɗannan abokan hamayya sun haɗa da:

1. Algeria
2. Austria
3. Jordan

A gefe guda kuma, Ronaldo da Portugal za su buƙaci lashe rukunin K. Waɗannan abokan hamayya sun haɗa da

1. Uzbekistan
2. Colombia
Kasar da ta samu nasara a wasan cike gurbi na fifa rukunin 1

Daga nan, Argentina da Portugal za su buƙaci isa zagayen daf da na kusa da na karshe (Quarterfinals) wanda ke nufin ƙungiyoyi biyu suna buƙatar lashe zagaye na 16 da zagaye na 32.

Hakan zai iya haifar da fafatawa tsakanin zakarun biyu a zagayen wasan daf da na kusa da na karshe na ƙungiyoyi takwas (Quarterfinals).

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP
Next Post: Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali

Karin Labarai Masu Alaka

Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida Wasanni
Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu, Wasanni
Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025 Wasanni
Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
Wasan Hamayya (Istanbul Derby) Fenerbahçe Da Galatasaray 1-1 Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni
  • An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
  • Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin
  • Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka Afrika
  • Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA Najeriya
  • Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran Sauran Duniya
  • An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai
  • Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda Labarai
  • Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
  • Shirin Manuniya Kashi Na Daya, Yau Juma’a 11.21.25 Shirye-Shirye
  • Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.