Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027 Afrika
  • Sabuwar Sakatariyar Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Za Ta Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaban Yankin Afrika
  • TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa Ayyukanta Afrika
  • Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A Gombe Afrika
  • Gombe: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙungiyar Masu Fashi Da Damfara Ta Yanar Gizo Afrika

Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ?
Published: December 7, 2025 at 11:08 AM | By: Bala Hassan

Ronaldo da Messi ka iya hadu a Gasar Cin Kofin Duniya: Ta yaya kuma a mataki zai iya faruwa?

A shirye-shiryen fafatawa a gasar cin kofin Duniya FIFA World Cup 2026, wadda kasashen uku da suka hada da Amurka Mexico da Kanada zasu karbi bakunci, ana hasashen fittatun manyan ‘yan wasan kwallon kafa na Duniya Leonel Messi dan kasar Argentina da Cristiano Ronaldo daga Putugal na iya haduwa da junan su a wani mataki in har sun nasara a wasannin su.

Lionel Messi yana neman lashe kofin duniya karo biyu da kuma bayyanarsa ta uku a wasan ƙarshe na babban gasar ƙwallon ƙafar duniya.

Shi kuwa Cristiano Ronaldo yana neman kaiwa ga wasan ƙarshe na farko a tarihin gasar cin kofin Duniya.

Ta Ya Ya Gwarzayen Biyu Zasu Iya Haduwa Da Junansu ?

Da farko, Messi da Argentina za su buƙaci lashe rukunin J. Waɗannan abokan hamayya sun haɗa da:

1. Algeria
2. Austria
3. Jordan

A gefe guda kuma, Ronaldo da Portugal za su buƙaci lashe rukunin K. Waɗannan abokan hamayya sun haɗa da

1. Uzbekistan
2. Colombia
Kasar da ta samu nasara a wasan cike gurbi na fifa rukunin 1

Daga nan, Argentina da Portugal za su buƙaci isa zagayen daf da na kusa da na karshe (Quarterfinals) wanda ke nufin ƙungiyoyi biyu suna buƙatar lashe zagaye na 16 da zagaye na 32.

Hakan zai iya haifar da fafatawa tsakanin zakarun biyu a zagayen wasan daf da na kusa da na karshe na ƙungiyoyi takwas (Quarterfinals).

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP
Next Post: Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali

Karin Labarai Masu Alaka

Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya Wasanni
Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025. Wasanni
Alkalan Wasannin Kwallon Kafa A Ghana Zasu Samu Inshora Wasanni
Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026 Wasanni
CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027
  • Sabuwar Sakatariyar Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Za Ta Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaban Yankin
  • TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa Ayyukanta
  • Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A Gombe
  • Gombe: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙungiyar Masu Fashi Da Damfara Ta Yanar Gizo

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka Amurka
  • Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai Labarai
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
  • Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa Afrika
  • Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki Afrika
  • Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta Labarai
  • Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Canza Shugabannin Hukumar Hakar Ma’adanai A Congo Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.