Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025
Published: November 18, 2025 at 4:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Dan wasan kwallon kafa na Barau FC dake Kano a tarayyar Najeriya Muhammad Umar ya lashe Gwarzon dan wasa na wasa (Man of the Match) a fafatawar da ƙungiyar tayi da Enugu Rangers cikin gasar Firimiyar Najeriya 2025 mako na 12 a jiya Litinin.

Barau FC ta doke Enugu Rangers ne da ci 2-0 a filin tunawa da Sani Abacha kofar mata Kano. Bayan kashi daga wasan mai horan da ƙungiyar Ladan Bosso ya bayyanawa manema labarai yadda suka ji da wannan nasara da suka samu.

“Ina godiya wa Allah da wannan nasara kuma ina da tabbacin cewa zamu cigaba da farantawa magoya bayan rai, fatan mu shine mu fice daga wannan mataki da muke ciki don samun wakiltar Najeriya a wasannin Kwantinaltal na Afrika” a cewar Bosso.

Ƙungiyar ta Barau FC tana samun kalubale wajan zura kwallon a raga, wanda hakan yake kawo mata cikas inda take matsayi na 16 daga kasan teburen gasar Firimiyar Najeriya ta 2025.

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/RAHOTON-WASANNI-SAFE-18-11-2025.mp3
Wasanni

Post navigation

Previous Post: Shirin Safe 0500 UTC Yau Litinin 11.17.2025
Next Post: Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025

Karin Labarai Masu Alaka

An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe Labarai
Barcelona na hangen Enrique Ko Arteta Wasanni
Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL Wasanni
Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya Wasanni
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031 Wasanni
Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025: Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman Amurka
  • Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON) Wasanni
  • Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya Amurka
  • Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa Afrika
  • Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka Afrika
  • Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
  • Isra’ila Zata Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran Afrika
  • Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da Kwango Kimiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.