Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Isra’ila Ta Dau Alwashin Kawo Karshen Falasdi
Published: November 17, 2025 at 4:02 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Firay ministan bani Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya lashi takobin yin adawa da duk wani yunkurin kafa kasar Falasdinu, yana mai cewa yin hakan kamar tukuici ne ga kungiyar Hamas.

A yau Litinin ne Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya yake shirin jefa kuri’a a kan wani kudurin da Amurka ta zana game da Gaza, wanda ya bar kofa a bude ta kafa kasar Falasdinu nan gaba.

Kudurin na Amurka zai nemi iznin MDD na kafa wata rundunar daidaita al’amura a Gaza, duk da adawar da kasashen Rasha da China da wasu na larabawa suke nunawa da yin hakan.

Hamas da wasu kumgiyoyin Falasdinawa ma sun yi gargadi game da kudurin na Amurka a jiya Lahadi, inda suke cewa wannan yunkuri ne na garkama wa zirin Gaza wata runduna mai goyon bayan Isra’ila tare da hana Falasdinawa ikon gudanar da al’amuransu. Kungiyoyin suka ce in dai har za a kafa wannan rundunar, tilas ba zata kunshi Isra’ila ba, kuma tilas ta kasance karkashin ikon MDD kai tsaye.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya
Next Post: Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran Labarai
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba Labarai
Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa Ta Arewa Maso Gabas Ta Kashe Fiye Da ‘Yan Ta’adda 438 Labarai
Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar Afrika
Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa Afrika
Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique
  • Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutane 70 A Nairobi
  • Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran
  • Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas Ga Cinikin Nama A Kenya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
  • ‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine Afrika
  • Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China Labarai
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine Labarai
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni
  • Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.