Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna
Published: January 28, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Manyan jami’an shige da fice na kasar Amurka karkashin mulkin Donald Trump sun sha yin bayanai da daga baya hujjoji ke nuna sabanin haka bayan aukuwar mummunar artabu tsakanin jami’an tsaro da ‘yan kasa, ciki har da kisan wasu ‘yan kasa biyu a garin Minneapolis, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gano.

Jami’an gwamnati sun yi sauri nuna cewa mutane biyu da aka kashe kwanan nan Renee Good da Alex Pretti, sun far ma jami’an tsaro ne da neman halaka su, saboda haka kisan da aka yi musu ya dace. Amma hujja ta bidiyo ta nuna akasin haka, abinda ke kawo shakku wajen mutanen kan ingancin hujjojin jami’an gwamnati.

Abinda kamfanin dillacin labarai na Reuters ya dubo ya hada da wadannan mutane biyu da aka kashe, da kuma wasu hudu a watannin baya bayannan, inda jami’ai suka yi saurin kare jami’an shige da fice ba tare da sun jira an yi kwakkwaran bincike ba, abinda tsofaffin jami’an shige da fice ke ganin ya sabawa yadda aka saba yi a irin wannan yanayi.

Amurka

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar Katsina
Next Post: CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya Afrika
Farashin Mai Yayi Tashin Gwaron Zabi Afrika
Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai Afrika
Rundunar Sojin Iran Tace Harin Amurka Ya Kashe Musu Sama Da Mutane Dari Afrika
Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar Amurka
Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya Amurka
  • Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke Amurka
  • Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu Labarai
  • Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island Amurka
  • Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
  • Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A Ukraine Labarai
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.