Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo
Ana sa ran FIFA za ta yanke hukunci a watan gobe kan karar da Najeriya ta shigar kan Jamhuriyar Demokradiyyar Congo (DR Congo) sakamakon wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026. Hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da kara a hukumance wa FIFA tana zargin cewa Jamhuriyar Demokradiyyar…

