FIFA Ta Buɗe Bincike Kan Koci Hossam Hassan Na Masar
FIFA TA BUƊE BINCIKEN LADABTARWA KAN KOCI HOSSAM HASSAN NA MASAR Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya, FIFA, ta buɗe binciken ladabtarwa kan kocin tawagar ƙasar Masar, Hossam Hassan, bayan wasan da Masar ta fafata da Argentina a gasar cin Kofin Duniya ta FIFA ta 2026. Ana binciken Hassan ne kan wasu kalamai da ya yi…
Ci Gaba Da Karatu “FIFA Ta Buɗe Bincike Kan Koci Hossam Hassan Na Masar” »

