Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Wasanni

Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu
Published: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Posted on January 11, 2026January 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu
Published: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026
Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa HuduPublished: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourists dake jihar Bauchi a Najeriya Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Yayin da shirye-shirye ke ci gaba don ƙara ƙarfi ƙungiyar a rabin kakar wasa ta NPFL26, ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Wikki Tourists ta raba gari da ‘yan wasa huɗu, bisa amincewar juna, har su huɗu, kamar yadda jami’in hulda…

Ci Gaba Da Karatu “Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu” »

Wasanni

Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida
Published: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 6, 2026 By Bala Hassan No Comments on Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida
Published: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan
Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin GidaPublished: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan

Kocin Najeriya Éric Chelle ya ce rashin jituwa tsakanin Victor Osimhen da Ademola Lookman a filin wasa zai zama matsala ta cikin gida bayan da Super Eagles ta samu shiga zagayen kungiyoyi 8, a gasar cin kofin AFCON ta 2025. Lamarin ya faru ne a rabin lokaci na biyu lokacin da Osimhen da Lookman suka…

Ci Gaba Da Karatu “Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida” »

Wasanni

Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan
Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba NaPublished: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Sabon Shugaban ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourist FC Bauchi dake tarayyar Najeriya Salmanu Abubakar yayi alkawarin kawo ci gaba a ƙungiyar. Salmanu Abubakar ya ce tun kafin ya zo wannan matsayi dama ya san matsalolinta, domin ya rike matsayin Sakataren ƙungiyar magoya bayan Wikki. Babban matsalar Wikki shine shishigi wajan shiga aikin da ba…

Ci Gaba Da Karatu “Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na” »

Wasanni

CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025
Published: December 27, 2025 at 6:26 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 27, 2025 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025
Published: December 27, 2025 at 6:26 AM | By: Bala Hassan
CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025Published: December 27, 2025 at 6:26 AM | By: Bala Hassan

Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta ci tarar dala 5,000 ga tawagar kasar Masar bayan ta yi ki bada dama wa kafofin watsa labarai a wasan farko da ta yi da Zimbabwe 2-1 a gasar cin kofin kasashen Afirka ta 2025, A cewar CAF, an yanke hukuncin ne bayan da ‘yan wasa da masu…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025” »

Wasanni

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 24, 2025 By Bala Hassan No Comments on ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan
‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida BaPublished: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba A wata rahoto daga kafafen yada labarai na MoroccoWorldNews ta wallafa ta cewa lamarin gasar cin kofin duniya ta Qatar ta 2022 ya sake maimaita kansa a lokacin gasar cin kofin kasashen Afirka ta 2025 (AFCON) da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba” »

Wasanni

An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade
Published: December 21, 2025 at 8:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 21, 2025

Posted on December 21, 2025December 21, 2025 By Bala Hassan No Comments on An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade
Published: December 21, 2025 at 8:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 21, 2025
An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin FyadePublished: December 21, 2025 at 8:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 21, 2025

Tuhume-tuhumen cin zarafi yasa Molde FK ta dakatar da Daniel dan Najeriya. Dan wasan tsakiya na kwallon kafa ta Najeriya mai tashe Daniel Daga, yana fuskantar shari’a bayan ana tuhume shi da laifin cin zarafin wa ta mata ba tare da izini ba a kasar Norway. Kungiyarsa ta Molde FK, ta tabbatar da wannan lamari,…

Ci Gaba Da Karatu “An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade” »

Wasanni

Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu
Published: December 20, 2025 at 9:23 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 20, 2025 By Bala Hassan No Comments on Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu
Published: December 20, 2025 at 9:23 PM | By: Bala Hassan
Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa HuduPublished: December 20, 2025 at 9:23 PM | By: Bala Hassan

Za’a dawo buga gasar cin kofin Afirka duk bayan shekaru hudu daga 2028, bayan wani muhimmin mataki da Patrice Motsepe, Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ya sanar a ranar Asabar. Motsepe yabai na hakan ne a lokacin wani taron manema labarai a Rabat Moroko Moulay Abdellah Complex, yana mai bayyana matakin a matsayin…

Ci Gaba Da Karatu “Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu” »

Wasanni

Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu
Published: December 19, 2025 at 2:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 19, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu
Published: December 19, 2025 at 2:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar InuguPublished: December 19, 2025 at 2:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Al’ummar Arewa a Jihar Inugu na ci gaba da yin sam-barka tare da bayyana farin ciki da bude sabon gidan damben gargajiya da aka yi a Inugu babban birnin jihar bayan shafe shekaru da wasan ya dauke. Mai gidan damben Cif Emeka Nnolim, wani dan kabilar Igbo ya ce, “Wannan hanya ce ta hada kawunan…

Ci Gaba Da Karatu “Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu” »

Wasanni

Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba
Published: December 18, 2025 at 10:22 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 18, 2025 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba
Published: December 18, 2025 at 10:22 AM | By: Bala Hassan
Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu CancantabaPublished: December 18, 2025 at 10:22 AM | By: Bala Hassan

Najeriya ta yi zargin cewa Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo ta sanya ‘yan wasa marasa cancanta a gasar cin kofin duniya Najeriya ta mika takardar koke ga FIFA tana zargin Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo ta sanya ‘yan wasa da basu cancantaba a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta Afirka a shekara mai zuwa, in ji…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca
Published: December 18, 2025 at 9:05 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 18, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca
Published: December 18, 2025 at 9:05 AM | By: Bala Hassan
FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kacaPublished: December 18, 2025 at 9:05 AM | By: Bala Hassan

‘Amfani da ‘Yan Wasan Da Ba Su Cancanta Ba: FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca, Ta Sanar Da kwace mata Nasara a wasanni Uku Saboda Laifinsu  Hukumomin kwallon kafa na duniya sun ce a ranar Laraba, FIFA ta hukunta Malaysia da shan kaye a wasanni uku inda kowani wasan ya nuna an sha su 3-0…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 3 4 5 … 10 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Yi Allah Wadai Da Kashe-kashen Jos Da Kaduna Afrika
  • Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa Afrika
  • Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11 Najeriya
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara Afrika
  • Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
  • Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran Afrika
  • Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar Afrika
  • Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.