Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC
Published: December 25, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Tinubu ya kafa kwamitin sasanci da dabaru domin karfafa APC gabanin zaben 2027.

Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da wani kwamitin dabaru, sasanta rikice-rikice da wayar da kai domin magance sabanin cikin jam’iyyar APC yayin da ake tunkarar zaben 2027, An kaddamar da kwamitin ne a ranar Laraba a Lagos.

Kwamitin ya kunshi gwamnoni, mambobin majalisar zartarwa ta tarayya da manyan jiga-jigan jam’iyyar, inda Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ke matsayin shugaba, yayin da Muiz Banire ke matsayin sakatare.

Da yake jawabi, Buni ya ce kwamitin zai yi aiki da gaskiya da jajircewa, tare da tabbatar da adalci da bai wa kowa damar jin yana cikin tafiyar jam’iyyar, Shugaba Tinubu ya jaddada bukatar hadin kai da hakuri a cikin APC, yana mai cewa hakan ne kadai zai tabbatar da dorewar dimokuradiyya da inganta jam’iyyar.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia
Next Post: An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu

Karin Labarai Masu Alaka

Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi Afrika
Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700 Labarai
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata Afrika
Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran Afrika
Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa Afrika
  • Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya Afrika
  • Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama Afrika
  • Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30 Labarai
  • Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika
  • Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta Labarai
  • Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi Afrika
  • An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.